Wasu yan bindiga da ake zargin yan kungiyar Boko Haram ne sunyi awon gaba da yan mata 15 a wani kauye dake kusa da garin Toumur a kudu maso gabashin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu yan bindiga da ake zargin yan kungiyar Boko Haram ne sunyi awon gaba da yan mata 15 a wani kauye dake kusa da garin Toumur a kudu maso gabashin
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar cewa an kai wa sansanin sojojinta da ke harin garin Metele a jihar Borno hari. Ta ce lamarin ya faru nea ranar 18 ga watan
Wani mahaifi wanda ya ce yana bin umarnin Allah ne ya kashe yarsa mai watanni tara a garin Tse-Agberagba dake karamar hukumar Konshisha ta jihar Benue. An gano cewa mahaifin
Majalisar dattawa a ranar Alhamis ta yanke shawarar tura wata tawagar wakilai da za su ziyarci sojojin dake yaki da yan ta’addar kungiyar Boko Haram a yankin arewa maso gabas.
Jam’iyar APC a majalisar wakilai ta kara rasa mambobinta biyu inda suka koma jam’iyun adawa. Yan majalisun biyu da suka fice daga jam’iyar ta APC a ranar Alhamis sun hada
Gwamnan jihar Borno Kashim Shettima ya ce sakacin da tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya yi ne ya janyo aka kasa ceto ‘yan matan Chibok jim kadan bayan sace su
Michael Adikwu, mutumin da ake zargi da shiryawa tare da aikata fashi da makami kan wasu bankunan kasuwanci dake garin Offa na jihar Kwara, ya mutu. Kamaldeen Ajibade, kwamishinan shari’a
Gwamna M A ya kuma ce gwamnati za ta yi iyakar kokarinta don ganin rikicin bai yadu a wasu wuraren ba Gwamnatin jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya
Rahotanni daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya na cewa mayakan Boko Haram sun kashe soji da manoma 53 a hare-haren da suka kai a kwana uku. Sai
An kashe akalla mutum 43 a wani harin kunar bakin wake da aka kai a dakin taron da ake gudanar da taron Maulidi a Kabul, babban birnin Afghanistan. Jami’ai sun
Kwamitin zartarwar jam’iyar APC na kasa ya kafa kwamiti shida da aka dorawa nauyin sasanta rikicin da ya biyo bayan zabukan fidda gwani da jam’iyar ta gudanar. Zabukan fidda gwani
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci wata tawaga ta manyan jami’an gwamnati ya zuwa wurin Maulidi da aka gudanar a fadar mai martaba sarkin Kano Muhammad Sunusi II.
Oluwatosin ‘Tosyn’ Bucknor, fitacciyar mai gabatar da shirye-shirye a gidan rediyon Inspiration FM, ta rasu tana da shekara 37, in ji rahoton da kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN, ya bayar.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan kasar su yi koyi da halaye irin na tsaohon shugaban kasar Goodluck Jonathan. “Shugaba Buhari ya yi amannar cewa irin rayuwar
Wani rahoto da aka fitar a baya yace kungiyar Human Rights Watch ta nuna bacin ranta na rashin yin abin da ya dace wajen kare irin wadannan matan da tabbatar
‘Yan tawayen Houthi a Yemen sun ce za su dakatar da hare-haren makamai ma zu linzame da suke kai wa kan kawancen da saudiyya ke jagoranta, domin mutunta kiran Majalisar
Ranar Lahadi ne aka buga kugen siyasa a Najeriya inda ‘yan takara a matakin tarayya za su soma yakin neman zaben 2019 gadan-gadan.Dokokin hukumar zaben kasar, INEC, sun nuna cewa
Fafatawa za ta yi zafi tsakanin shugaba Muhamadu Buhari na jam’iyya mai mulki APC da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP Daga ranar 18 ga watan Nuwamba ake fara yakin neman
Matthew Achigbe, shugaban jam’iyar APC na jihar Cross River ya mutu. Shugaban jam’iyar ya mutu ne a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi akan titin Afikpo dake jihar
Jajirtattun sojan Najeriya da suka fito daga Bataliya ta 222 dake Konduga tare da hadin gwiwar wasu manoma sun samu nasarar kai harin kwanton bauna akan yan ta’addar Boko Haram