Kungiyar al-Shabaab ta kasar Somaliya ta ce za ta yaki kungiyar IS da ke cikin kasar. Kakakin kungiyar Sheikh Ali Rage ne ya bayyana haka a cikin wata hira da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kungiyar al-Shabaab ta kasar Somaliya ta ce za ta yaki kungiyar IS da ke cikin kasar. Kakakin kungiyar Sheikh Ali Rage ne ya bayyana haka a cikin wata hira da
An kama Umar ne a wani wuri da ya boye a Legas Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar da cewa ta kama wani babban jigo a kungiyar Boko Haram a
Hakkin mallakar hoto Twitter/@BashirAhmaad Manyan aminan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso sun fice daga jam’iyyar PDP inda suka koma APC. Wasu hotuna da mai taimaka wa shugaban
A shekarar da ta gabata mutane miliyan 17 ne inda suka kai 20 a yanzu Hukumar kiddidiga a Najeriya ta wallafa wani rahoto da yake nuna cewa yawan marasa aiki
Dakarun sojan Najeriya da suka fito daga rundunar Lafiya Dole dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kama wasu yan kunar bakin wake mata
Wasu jiga-jigan ‘yan jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya kuma makusantan shugaban kasar sun bayyana rashin jin dadinsu game da ihun da aka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari lokacin da ya
Toshon gwamnan jihar Bauchi wanda har ila yau ya taba riƙe muƙamin shugaban jam’iyar PDP na kasa, Ahmad Adamu Muazu ya gana da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo. Ganawar ta
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gabatar da kasafin kudin kasar da ya kai naira tiriliyan 8.83 ga majalisar dokokin kasar. An tsara kasafin ne bisa hasashen Najeriya za ta sayar
Wasu daga cikin yan majalisar kasa ya’yan jam’iyyar APC dana PDP sun bawa hammata iska lokacin da shugaban kasa Muhammad Buhari ke gabatar da kasafin kudin shekarar 2019. Rikicin ya
A kokarinsa na shawo kan yan majalisar kasa dake masa ihu yayin da yake jawabin kasafin kudin shekarar 2019, shugaban kasa Muhammad Buhari ya ce baki dayan duniya na kallon
Wasu daga cikin yan majalisar kasa sun yi wa shugaban kasa, Muhammad Buhari ihu lokacin da yake jawabin kasafin kudi a zauren majalisar. Ihun na yan majalisar ya sa shugaban
Ranar Laraba ake sa ran shugaban Najeriya Muhammadu zai gabatar da kasafin kudin shekarar 2019 ga ‘yan majalisar dokokin kasar. Shugaban na Najeriya zai gabatar da kasafin kudin ne kasa
Shugaban China Xi Jinping, ya sha alwashin cewa kasar sa ba za tayi amfani da wasu kasashe domin ci gaban ta ba. Ya bayyana hakan ne a cikin wani jawabi
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya nemi yan Najeriya da su bashi isasshen lokacin domin ya aiwatar da tsare-tsaren da yake da su akan Najeriya. Buhari ya fadi haka bayan wani
Tsohon mataimakin shugaban kasa,Atiku Abubakar kuma mai neman zama shugaban kasar Najeriya a shekarar 2019 a karkashin jam’iyar PDP ya taya shugaban kasa, Muhammad Buhari murnar cika shekaru 76 da
Toshon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa ya musalta rahoton da wasu mutane ke yadawa cewa zai fice daga jam’iyar PDP. Wasu mutane ne suke yada jita-jitar cewa tsohon gwamnan
Kungiyar Boko Haram ta kai hari kauyen Maiborti da ke wajen Maiduguri, babban birnin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. Mayakan na Boko Haram sun kuma kona gidaje
Mazauna kauyen Molai dake da tazarar kilomita 4 daga Maiduguri babban birnin jihar Borno sun tsere daga gidajensu sakamakon musayar wutar da aka yi da sojoji da kuma yan kungiyar
Ministan harkokin sadarwa Adebayo Shittu ya yin karin haske kan dalilin da yasa shi rufe Ofishin yaƙin neman zaben shugaban kasa Muhammad Buhari na shiyar kudu maso yammacin kasarnan. Wasu
Sojojin Najeriya suna yaki da mayakan Boko Haram a arewacin kasar Rahotanni daga jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya sun ce mayakan Boko Haram sun kai hari garin Gudumbali