Hakkin mallakar hoto Omkar Khandekar Alamar dan takara Kondekar ita ce takalmin boot, kuma kirarinsa shi ne “Jama’a ku zabi boot” Dukkan zabukan da aka yi a Indiya na da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Omkar Khandekar Alamar dan takara Kondekar ita ce takalmin boot, kuma kirarinsa shi ne “Jama’a ku zabi boot” Dukkan zabukan da aka yi a Indiya na da
Wata matar aure mai suna Hafsat Sani ta cakawa mijinta, Muhammad Garba dan shekara 30 wuka a karamar hukumar Suru dake jihar Kebbi. Matar auren yar shekara 25 da marigayi
Rundunar ƴansanda ta dakile wani shiri na wata zanga-zangar nuna goyon baya ga tsohon mai taimakawa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro,Kanal Sambo Dasuki mai ritaya. Abdulsamad Dogondaji,shine wanda ya
‘Yan bindiga sun kashe sama da mutane goma tare da raunata wasu da dama a sabon harin da suka kai yankin Yar Center dake kauyen Sherere a karamar hukumar Kankara
Hakkin mallakar hoto Reuters Masu zanga-zangar na bukatar mulkin dimokradiyya Gwamnatin mulkin soja ta rikon kwarya a Sudan ta gargadi masu zanga-zanga da su cire shingayen da suka kafa kan
Hakkin mallakar hoto YouTube Image caption Wata ‘yar Birtaniya na cikin mutum biyu da masu satar mutane domin kudin fansa suka kashe a wani wurin shakatawa a Najeriya. Ofishin jakadancin
Hakkin mallakar hoto ReutersImage caption Shugabannin masu zanga-zanga a Sudan sun ce ba su ba gwamnatin soja ta kasar wadda ta maye gurbin hambararren shugaba Omar al-Bashir. Suna zargin gwamnatin
Hakkin mallakar hoto Getty Images Mafi yawan sassan fadin duniyarmu ana zaune ne cikin lumanar zaman lafiya da wadata. Kididdigar alkaluma da Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Kasuwanci ta duniya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Manchester United ta debi kashinta a hannu bayan Everton lallasa ta 4-0 a wasan mako na 35 a Premier da suka fafata ranar Lahadi a
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Masu zanga-zanga a kasar Sudan na kokarin sanar da majalisar da farar hula za ta jagoranta da suke so ta jagoranci kasar wace za
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Jordi Alba da Clement Lenglet ne suka ci wa Barcelona kwallo a ragar Sociedad Barcelona na dab da lashe kofin La liga karo
Hakkin mallakar hoto Reuters Cristiano Ronaldo ya ce zai ci gaba da taka leda a Juventus bayan kulub din ya lashe kofin Seria A karo na takwas a jere. Juventus
Hakkin mallakar hoto Getty Images Masu bincike sun gano euro miliyan 6 a gidan hambararren shugaban Sudan Omar al-Bashir. Kwamitin yaki da cin hanci da rashawa da gwamnatin riko ta
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wannan makala ce da wani mai sharhi kan harkokin wasanni a Najeriya Isiyaku Muhammad Ango ya rubuta mana. A duk lokacin da ake batun ‘yan
Kimanin yara milyan 9.5 ake ciyarwa a kullum, cewar gwamnatin tarayya Anambra, Abia, Akwa Ibom, Adamawa, Bauchi, Benue, Borno, Cross River, Ebonyi, Enugu, Kaduna, Kebbi, Kogi, Sokoto, Nasarawa Sauran sun
Wasu ma’aikaatn Najeriya, yayin wata zanga zanga da suka yi a birnin Abuja Photo: Hasan Maina Kaina (VOA) A Hanzarta Aiwatar Da Biyan Albashi Mafi Karanci – NLC Kungiyar kwadago
Wasu ma’aurata a Carlifonia sun samu afuwar ‘ya’yansu bayan kotu ta same su da laifin azabtarwa da jefa yaran cikin yunwa shekara da shekaru. Yaran David da Louise Turpin sun
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Wannan shi ne karon farko da aka gurfanar da Alkalin Alkalai a Najeriya a gaban kotu aka kuma yanke masa hukunci Tsohon Babban Mai
Shi dai wannan kuduri da yanzu ya zama doka, zai nuna a sabon tsarin biyan ma’aikatan Najeriya albashinsu. Tun farko dai Majalisa ta amince da dokar biyan mafi karancin albashi
Hakkin mallakar hoto Getty Images Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jihar Jigawa ta tabbatar cewa barayi sun halaka mutum daya tare da jikkata wasu mutane, a wani hari da barayin