Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa Image caption Yanzu haka, kasashe 33 cikin 47 da ke Afirka kudu da hamadar Sahara ne suke da na’urorin gwajin coronavirus, daga guda
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa Image caption Yanzu haka, kasashe 33 cikin 47 da ke Afirka kudu da hamadar Sahara ne suke da na’urorin gwajin coronavirus, daga guda
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption An gudanar da aikin tsaftace Ka’aba da feshin magani domin kariya daga bazuwar cutar corona Hukumomi a Saudiyya sun kara daukar matakai a
Hakkin mallakar hoto Getty Images Fiye da Yuro biliyan daya da rabi aka kashe a La Liga kan fara kakar bana wajen sayo ‘yan wasan tamaula. Kuma kaso 60 daga
Hakkin mallakar hoto Getty Images Dan wasan Arsenal, Lucas Torreira ya karya kafa a lokacin da yake buga wasan zagaye na biyar da Portsmouth ranar Litinin. Torreira, mai shekara 24,
— VOA Hausa Babban hafsan hafsoshin rundunar sojojin saman Najeriya, Air Marshal Sadique Abubakar, ya fadi cewa jiragen yakinsu sun kai farmaki kan ‘yan bindigar kuma sun dakile su daga
A kasuwar Limbe dake kudu maso yammacin Kamaru, masu saye da sayarwa na cikin gida da na Najeriya sun ce tun bayan da gwamnatin Najeriya ta rufe bakin iyakokin ta,
Hakkin mallakar hoto Getty Images —BBC Hausa Mikel Arteta ya ce Arsenal za ta rike Pierre-Emerick Aubameyang ko ta wane hali domin ya ci gaba da zama a Emirates. Kocin
Ya bayyana hakan ne a wata sanarwar da aka fitar wacce sakatare janar na kungiyar musulunci ta Jama’atu Nasril Islam, Dr Khalid Abubakar Aliyu ya sanya wa hannu a madadin
Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Matakin rufe ofishin na zuwa sa’oi kalilan bayan hukuncin kotu da ya dakatar da shugaban jam’iyyar Adams Oshimole. A Najeriya ‘yan sanda sun kwace
Hakkin mallakar hoto Getty Images Saudiyya ta sanar da dakatar da mazauna kasar daga yin aikin Umrah na wucin gadi a kokarin kasar na hana yaduwar Coronavirus. Wata sanarwa da
Joe Biden Tsohon Mataimakin Shugaban Amurka kuma dan takarar jam’iyyar Democrats Joe Biden ya lashe jihohi tara cikin 14 a zaben da aka gudanar na Super Tuesday. Mista Biden ya
Hakkin mallakar hoto @NGRPRESIDENT Image caption Shugaba Muhammadu Buhari Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya bayyana aniyarsa ta aiki da shawarar wani kwamitin bangare uku da ya kunshi Nijeriya da Benin
WASHINGTON, D.C. — Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi tir da kakkausar murya game da sabon harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a wasu kauyukan jihar Kaduna. Shugaban ya
WASHINGTON, D.C. — Wasu mayakan Boko haram ‘yan asalin kasar Chadi sun yi saranda tare da mika wuya ga dakarun sojojin Najeriya. Abu Abor dan shekaru 61 da Abubakar Hassan
A ranar litinin gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa’i, ya bayyana wa al’ummar kauyukan da aka kai harin cewa za a kai jami’an tsaro wuraren don tabbatar da tsaro, kuma ya
Hakkin mallakar hoto Getty Images Real Madrid ta yi nasarar cin Barcelona 2-0 a wasan mako na 26 a gasar cin kofin La liga da suka fafata a Santiago Bernabeu
Hakkin mallakar hoto AFP —BBC Hausa Image caption Mayakan Taliban fiye da 10,000 ne aka kiyasta suke tsare a gidajen yari a Afghanstan. Gwamnatin Afghanistan ta yi watsi da batun
Hakkin mallakar hoto Getty Images Gwamnatin Fiilato ta ce bata yi wa ‘yan Chinar nan uku da aka killace gwajin cutar coronavirus ba domin gano ko suna dauke da cutar
Rundunar sojin Najerya ta karyata labarun da ke yawo a shafukan zumunta cewa ‘yan kungiyar Boko Haram sun kai hari a barikin Maimalari da ke Maiduguri ranar Asabar 29 ga
WASHINGTON, D.C. — Hukumomi a jihar Legas da ke kudancin Najeriya, sun musanta rahotannin da ake yadawa ta kafofin sada zumunta cewar, dan kasar Italiyan nan mai dauke da cutar