Kungiyar ta Daliban Najeriya ta shirya gudanar da zanga-zanga a ranar ta bikin dimokaradiyya ta Najeriya, wato 12 ga watan Yuni, domin nuna damuwa akan yanayin da kasa ta ke
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kungiyar ta Daliban Najeriya ta shirya gudanar da zanga-zanga a ranar ta bikin dimokaradiyya ta Najeriya, wato 12 ga watan Yuni, domin nuna damuwa akan yanayin da kasa ta ke
A karon farko a tarihin nahiyoyin, gwamnatoci da yan kasuwa da yan siyasa da kuma kungiyoyin fararen hula a nahiyoyin afirka da Turai sun gudanar da wani taro a birnin
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Shugaba Buhari ya ce dole shafukan sada zumunta su dauki alhakin ayyukansu Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta dakatar da shafin Tuwita
VOA Hausa — Babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta soki matakin da hukumomin kasar suka dauka na rufe kafar sada zumnta ta Twitter. A ranar Juma’a ministan yada
Kawo yanzu dai cutar corona ta kashe mutane miliyan 3 da dubu 700, daga cikin sama da miliyan 170 da suka kamu. Hadakar cibiyar nazarin annoba ta kasa da kasa
Jamus ta dakatar da saukar jiragen Rasha a cikin kasarta, a wani mataki na ramuwar gayya in ji wata sanarwa da ma’aikatar sufurin kasar ta fitar. Matakin dai na zuwa
VOA Hausa— Kamfanin Twitter ya share wani sashi na kalaman da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi ga masu kokarin ta da husuma a kudu maso gabashin Najeriya. “Da yawa
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Antonio Conte ya horar da Chelsea daga 2016 zuwa 2018, daga baya ya yi kaka biyu a Inter Milan Tottenham ta tuntubi tsohon kocin
Asalin hoton, Getty Images Hukumar kwallon kafa Turai, Uefa ta bayyana ‘yan wasa 23 da suka yi bajinta a gasar Champions League da aka kammala ranar Asabar. Wadan nan ‘yan
Maharan sun afaka cikin garin na Tegina ne a kan babura dauke da manyan bindigogi inda suka rinka harbe-harbe da ya kidima daukacin alummar garin, kafin suka yi wa makarantar
Hakan na nufin cewar, Kanar Goita zai jagoranci Malin, a yayin da ake shirin sake mayar da ita turbar demokradiyya, bayan kwace mulkin kasar da yayi a wannan mako mai
WASHINGTON DC — A baya bayan nan ne dai ‘yan mata suka sha alwashin gudanar da wankan abaya a sallar karama da ta wuce, bisa rashin sanin cewar hakan zai
Abin da ya sa majalisun dokokin Najeriya suke son yi wa kundin tsarin mulki gyaran fuska Batun yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya gyaran fuska abu ne da har yanzu
Bayanan Majalisar Dinkin Duniya sun ce mutum 630 ne aka yi amannar cewa sun mutu a oárin tsalla Bahar Rum a bana kawai Hukumar bayar da agaji ta Sifaniya ta
Asalin hoton, Twitter/@nysc_ng Ƙudirin doka da zai hana yin hidimar ƙasa a Najeriya ya wuce mataki na biyu a zauren Majalisar Wakilan Najeriya. Honarabul Awaji-Inombek Abiante mai wakiltar yankin Opobo/Nkoro
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya kwatanta rasuwar babban hafsan sojojin kasa Laftanar Janar Ibrahim Attahiru a matsayin wani abu da zai haifar da koma baya ga kasar. Buhari ya bayyana
Alhaji Mustafa Issa Garu Ciaman, yayi wa muryar Amurka bayyanin cewa sun yi sa’ar cafke mutane 4 da suka so yin garkuwa da wani a garin Garu. Daya daga cikin
Asalin hoton, Getty Images Cristiano Ronaldo zai ja ragamar tawagar Portugal a gasar cin kofin nahiyar Turai a bana, bayan da koci Fernando Santos ya bayyana ‘yan wasan da za
Asalin hoton, Sami Khedira Wanda ya taba lashe kofin duniya a tawagar kwallon kafar Jamus, Sami Khedira ya sanar zai yi ritaya a wasan karshe da Hertha Berling za ta
WASHINGTON DC — Jakadar Amurka a Najeriya Mary Beth Leonard, ta dukufa ga ziyarar jihohin Najeriya wadanda kasar take hulda da su domin ci gaba da tallafa musu. An kwashe