Asalin hoton, Getty Images Real Madrid za ta ziyarci Glasgow, domin buga wasan sada zumunta da Rangers ranar 25 ga watan Yuli. Shine wasan farko da Carlo Ancelotti zai ja
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Asalin hoton, Getty Images Real Madrid za ta ziyarci Glasgow, domin buga wasan sada zumunta da Rangers ranar 25 ga watan Yuli. Shine wasan farko da Carlo Ancelotti zai ja
Asalin hoton, David Rolfee / The Aspinall Foundation Bayanan hoto, Cikin wadanda za a yi tafiyar da su akwai wasu kanana uku da a halin yanzu ke rayuwa a wani
Asalin hoton, Getty Images Ƴan uwa da masu rajin kare haƙƙin ɗan adam sun bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin ɗaurin rai-da-rai da Babbar Kotun Tarayya ta yanke wa wasu masu garkuwa
Asalin hoton, Getty Images Watakila Cristiano Ronaldo ya lashe kyautar takalmin zinare a gasar cin kofin nahiyar Turai ta Euro 2020 a matakin wanda ya fi cin kwallaye a wasannin.
Asalin hoton, Getty Images Ɗan wasan Sifaniya mai shekara 35 Sergio Ramos, zai duba lafiyarsa a Paris a yau Talata gabanin komawa Paris St-Germain bayan bankwana da Real Madrid. (ESPN)
Asalin hoton, Getty Images Real Madrid za ta kakar bana ta La Liga da wasa a waje a karshen makon 14 ko kuma 15 ga watan Agustan 2021. Bayan da
Wakilin Kungiyar tarayyar Afirka ya ce nahiyar na cikin tsaka mai wuya na rashin allurar riga-kafin cutar corona a daidai lokacin da kasashen yankin ke fuskantar barazanar bullar kashi na
Asalin hoton, Getty Images Karim Benzema ya yi farinciki da ya ci wa tawagar Faransa kwallo a gasar Euro 2020, bayan da suka tashi 2-2 da Portugal ranar Laraba. Benzema
A cewar wani jami’in kungiyar, batun cecekuce kan sabuwar dokar kasar Hangary din wani babban abun dubawa ne a taron da zai gudana a ranakun Alhamis da Juma’a. Batun dai
Kungiyar kwadago reshen jihar Nasarawa ta zargi gwamnati kan biyan tsohon albashi maimakon sabon A Najeriya, ma’aikatan gwamnatin jihar Nasarawa sun yanke shawarar ci gaba da yajin aiki har sai
Wata kotu da ke Abuja, babban birnin Najeriya, ta yankewa Hon. Farouk Lawal hukuncin zaman gidan yari har na tsawon shekara bakwai. Lawal shi ne tsohon shugaban kwamiti a Majalisar
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Ronaldo bai nuna alamar gazawa ba Shugaban Barcelona Juan Laporta na sha’awar hada Cristiano Ronaldo da Lionel Messi su yi wasa a kungiyarsa a
VoA Hausa — Kungiyar SERAP mai gwagwarmayar yaki da cin hanci da rashawa da tabbatar da adalci a Najeriya, ta shigar da hukumomin kasar kara a gaban wata babbar kotun
ABUJA, NIGERIA. — Gwamnonin sun kuma yi Allah wadai da hare-hare da kungiyar IPOB ke kaiwa da ya biyo bayan sake sabunta fafutukar neman shiyyar kudu ta bale dana Najeriya
Jamus da Faransa sun cimma matsaya kan yadda za su yi hulda da kasashen Turkiyya da Rasha a nan gaba. Bayan wata liyafar cin abincin dare da Shugabar gwamnatin Jamus
VOA Hausa— Shugaban Kwamitin da ke kula da sha’anin dakarun Najeriya a Majalisar Dattawan kasar, Sanata Ali Ndume, ya ce shugaban kasar Muhammadu Buhari na da koshin lafiya. Ndume, wanda
Asalin hoton, Getty Images Tawagar kwallon kafa ta Brazil ta bayyana ‘yan wasa 23 da za su buga mata tamaula a gasar Olympic da birnin Tokyo zai karbi bakunci a
Dan kwallon tawagar Portugal, Cristiano Ronaldo, mai shekara 36, bai yanke tsammanin barin Juventus kafin kwantiraginsa ya kare a kakar badi ba. Ana alakanta shi da cewat tsohuwar kungiyarsa Manchester
Asalin hoton, AFP Ana fargabar gomman ƴan ci-rani ƴan Afirka sun halaka bayan da kwale-kalensu da ke ɗauke da su ya nutse a kusa da gaɓar tekun Yemen. Masunta a
VOA Hausa— Naftali Benett ya zama zababben Firai ministan Isra’ila bayan da jam’iyun adawan kasar, suka dunkule wuri guda suka kafa gwamnati. Hakan na zuwa ne bayan da majalisar dokokin