VOA Hausa Rahotanni daga Filato da ke arewacin Najeriya na cewa Majalisar dokoki jihar ta tsige Kakakinta Abok Ayuba Nuhu. Bayanai sun yi nuni da cewa an maye gurbinsa da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
VOA Hausa Rahotanni daga Filato da ke arewacin Najeriya na cewa Majalisar dokoki jihar ta tsige Kakakinta Abok Ayuba Nuhu. Bayanai sun yi nuni da cewa an maye gurbinsa da
Asalin hoton, Getty Images Barcelona za ta buga gasar La Liga ranar Laraba a gidan Rayo Vallecano ba tare da Ansu Fati ba. Dan wasan ya ji rauni a karawar
VOA Hausa— Gwamnatin Jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya ta ayyana ranar Asabar a matsayin ranar zuwa makaranta. Hakan a cewar hukumomin jihar dabara ce ta cike gibin
Asalin hoton, @CBN Babban bankin Najeriya ya bayyana hanyoyin da za a yi amfani da sabon tsarinsa na kuɗin intanet da ake kira eNaira. A ranar Litinin ne shugaba Muhammadu
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Old Trafford na daukar ‘yan kallo 74,140 Manchester United na tattaunawa kan fadada filin wasanta na Old Trafford, domin yake daukar ‘yan kallo 80,000.
Ranar Lahadi za a kara tsakanin Barcelona da Real Madrid a wasan hamayya na farko a bana da ake kira El Clasico a gasar La Liga. Real Madrid ce za
WASHINGTON D.C. — Hukumar da ke kula sufurin jiragen kasa na Najeriya NRC ta dakatar da jigilar da jiragenta ke yi akan hanyar Abuja zuwa Kaduna. Daukan wannan mataki ya
ABUJA, NIGERIA — Rahotanni daga jihar Imo da ke kudu maso gabashin Najeriya sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga da ba’a tantance ko su waye ba, sun kashe sarakunan gargajiya
VOAHAUSA— Hukumar EFCC ta tabbatar da fara aikin bincike a kan lamarin, inda ta ce a yanzu ta tura takardar gayyata ga tsohon gwamnan jihar Anambra Peter Obi da wasu
WASHINGTON DC — Shugaban kungiyar, reshen jahar Nasarawa, Alhaji Bala Mohammad Dabo ya ce sun tattauna ne kan hanyoyin magance matsalolin rashin zaman lafiya tsakaninsu da manoma. Ya kara da
Yayin da ɓangaren ilimi a Najeriya ke fuskantar tarin matsaloli da a lokuta da dama ke janyo dakatar da karatun ɗalibai saboda yajin aiki, jami’o’i a ƙasar na kokawa kan
Ranar Talata ita ce ranar da aka ware don duba batutuwan da suka shafi shekarun daukewar jinin haila ga mace. Don haka ne muka sake wallafa muku wannan rahoton da
Daga Nduka Orjinmo BBC News, Abuja Asalin hoton, Irums Bayanan hoto, Shlomo Ben Yaakov na son zama limamin Yahudawa na farko a Najeriya Shlomo Ben Yaakov ke nan rike da
Asalin hoton, @DRAHMADLAWAN Batun sauya dokar zaɓe da gyare-gyaren da majalisa dattawan Najeriya ta yi na ci gaba da haifar da ce-ce-ku-ce a ƙasar. Bayan jan kafa na wani tsawon
Asalin hoton, Getty Images A karshen makon nan za a ci gaba da gasar kasashen Turai, bayan buga fafatawar neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya. Tuni tawagar Jamus ta
Newcastle United na son daukar dan wasan Napoli mai taka leda a Senegal, Kalidou Koulibaly daya daga cikin ‘yan wasan da za ta dauka. (Football Insider) Newcastle za ta fara
Rahotanni daga Sokoto da ke yankin arewa maso yammacin Najeriya sun ce akalla mutum 21 aka kashe a harin da ƴan bindiga suka kai a yankin Sabon Birni. Ƴan bindiga
Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Thiago ya ji rauni a wasan da Liverpool ta doke Crystal Palace 3-0 ranar Asabar a Premier League Mai buga wasa daga tsakiya a
Bayanan hoto, Kananan yara a kasar Malawi, cikin wannan hoton, har ma da kasashen Ghana da Kenya na cikin wannan shiri kasha na farko Kasancewar akwai kananan yara ‘yan kasa
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ce ta ƙaddamar da wani gagarumin atisaye domin tunkarar matsalolin tsaron da ke damun ƙasar. Rundunar sojin ta kira ƙaddamar da atisayen ne da