Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya ce dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar APC, Kashim Shettima ba zai bawa Najeriya kunya ba idan jam’iyar ta ci zaben shekarar 2023. Buhari
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya ce dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar APC, Kashim Shettima ba zai bawa Najeriya kunya ba idan jam’iyar ta ci zaben shekarar 2023. Buhari
Yan bindiga sun harbe mutane hudu tare da yin garkuwa da wasu 70 a wasu kauyuka dake karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto a tsakanin ranar Lahadi zuwa Litinin.
Yan bindiga sun harbe mutane hudu tare da yin garkuwa da wasu 70 a wasu kauyuka dake karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto a tsakanin ranar Lahadi zuwa Litinin.
Kwamishinan yan sandan jihar Kogi, Edward Egbuka ya musalta labaran dake yawo a gari cewa yansanda 10 ake zargin yan bindiga sun yi garkuwa da su lokacin da suke dawowa
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar amfani da babur ɗin Adaidaita sahu daga karfe 10:00pm zuwa 06:00 na safe. Wata sanarwar da kwamishinan yaɗa labaran jihar, Muhammad Garba ya fitar ta
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar amfani da babur ɗin Adaidaita sahu daga karfe 10:00pm zuwa 06:00 na safe. Wata sanarwar da kwamishinan yaɗa labaran jihar, Muhammad Garba ya fitar ta
Mai neman kujerar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar Labour Party, Peter Obi da mataimakinsa, Datti Ahmad sun ziyarci tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo a gidansa dake Abeokuta babban birnin jihar
Wani ɗan shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faɗa rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa. Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a
Wani ɗan shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faɗa rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa. Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya dakatar da Sarkin Birnin Yandoto a karamar hukumar Tsafe ta jihar,Alhaji Aliyu Marafa bayan da ya naɗa wani kasurgumin dan bindiga, Ado Aleiro sarauta.
Ademola Adeleke,dan takarar jam’iyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun na ranar Asabar 16/07/22 shi ne ya samu nasarar lashe zaben kujerar gwamnan jihar. Adeleke ya kayar da gwamna mai
Ademola Adeleke,dan takarar jam’iyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun na ranar Asabar 16/07/22 shi ne ya samu nasarar lashe zaben kujerar gwamnan jihar. Adeleke ya kayar da gwamna mai
Farashin Naira yayi kasa zuwa 620 kan kowace dalar Amurka 1 a kasuwar musayar kudade ta bayan fage a yayin da ake cigaba da fuskantar karancin kudaden kasashen waje. Hakan
Farashin Naira yayi kasa zuwa 620 kan kowace dalar Amurka 1 a kasuwar musayar kudade ta bayan fage a yayin da ake cigaba da fuskantar karancin kudaden kasashen waje. Hakan
Jam’iyar PDP a ranar Alhamis ta gudanar da taron gangamin yakin neman zabe a jihar Osun gabanin zaɓen gwamnan jihar gwamnan jihar da za ayi. Za a gudanar da zaɓen
Bola Ahmad Tinubu, tsohon gwamnan jihar Lagos kuma dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC ya godewa shugaban kasa, Muhammad Buhari saboda goyon baya da karfafa gwiwa da yake bashi. Har
‘Yan bindigar sun sako mutanen bakwai ne sa’o’i kadan da cikar wa’adin kwanaki biyu da su ka bayar na fara yanka mutanen da su ka sace. Daga cikin mutanen bakwai
A yanzu dai za a iya cewa gwamnan jihar Rivers,Nyesom Wike ya zama turare dan goma ganin yadda kowane bangare na manyan Jam’iyun APC da PDP ke neman ya kasance
A yanzu dai za a iya cewa gwamnan jihar Rivers,Nyesom Wike ya zama turare dan goma ganin yadda kowane bangare na manyan Jam’iyun APC da PDP ke neman ya kasance
A yanzu dai za a iya cewa gwamnan jihar Rivers,Nyesom Wike ya zama turare dan goma ganin yadda kowane bangare na manyan Jam’iyun APC da PDP ke neman ya kasance