Wasu mutane da da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kona ofishin yakin neman zaben, Mohammed Jibrin Barde dantakarar gwamnan jihar Gombe a karkashin jam’iyar PDP. Ofishin dake kusa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wasu mutane da da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kona ofishin yakin neman zaben, Mohammed Jibrin Barde dantakarar gwamnan jihar Gombe a karkashin jam’iyar PDP. Ofishin dake kusa
Wasu yan bindiga da da ake zargin mayakan kungiyar IPOB ne sun kai hari ofishin hukumar INEC dake jihar Imo. Rundunar yan sandan jihar ta bayyana cewa jami’anta sun samu
Gwamnatin tarayya ta dauki wannan mataki ne don bunkasa karfinta na yaki da tabarbarewar tsaro a kasar, kamar yadda babban hafsan sojin sama Isiaka Oladayo Amao ya bayyana a ranar
Majalisar wakilai ta bukaci Babban Bankin Najeriya CBN da ya dakatar da aiwatar da sabon tsarin da ya kirikiro, wanda zai takaita adadin kudin da za a iya cirewa a
Jam’iyar PDP ta samu nasarar kaddamar da yakin neman zaben yan takararta a dukkanin mataki a jihar Jigawa.
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya sauka a filin jirgin saman Noi Bai dake Hanoi babban birnin kasar Vietnam. Osinbajo ya je kasar ne domin ziyarar aiki ta kwanaki biyu.
Rahotanni daga Abuja na cewa uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari ta janye karar da ta shigar da Aminu Muhammad a kotu. Uwargidan shugaban na neman kotu ta bi mata kadinta
Rundunar sojan Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar kwato makamai masu yawa a hannun mayakan Boko Haram a yankin arewa maso gabas. A cikin wata sanarwa da
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Uyo babban birnin jihar Akwa Ibom ta aike da Sanata Bassey Akpan shugaban kwamitin majalisar dattawa kan hako bangaren hako man fetur ya zuwa
Dakarun soja sun samu nasarar ce to wasu mutane uku daga hannun masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna. Kwamishinan tsaro na jihar, Samuel Aruwan shi ne ya bayyana haka
Tarayyar Turai ta gargadi mai kamfanin Twitter Elon Musk cewa dole ne ya tashi tsaye wajen ganin kamfanin na bin sabbin dokokin kungiyar a kan labaran karya ko kuma ta
Rundunar tsaron soja ta Operation Forest Sanity ta samu nasarar harbe wasu yan bindiga hudu a maboyarsu dake Tsohon Gayan a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna. Kwamishinan tsaro na
kano, nigeria — Hakan dai na zuwa ne a dai-dai lokacin da Jam’iyyar NNPP ke korafin cewa, ‘yan sanda na kallo ana raunata ‘ya’yanta a wasu sassa na birnin Kano.
Akalla yan sanda uku ne suka rasa ransu a wani hari da wasu yan bindiga suka kai musu a jihar Rivers. Lamarin ya faru ne ranar Alhamis da daddare a
Jam’iyar APC ta gudanar babban taron yakin neman zaben takarar shugaban kasa da kuma na gwamna a jihar Lagos. Taron ya samu halartar dubban magoya baya daga ciki da kuma
Shugaban jam’iyyar APC mai mulki, a Najeriya Sanata Abdullahi Adamu ya nuna damuwa a kan shirin da hukumar zaɓe ke yi na aiki da na’urar tantance masu zaɓe da aika
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma jigo a jam’iyar APC, Babachir David Lawal ya ce suna nan a jam’iyar APC amma kuma Atiku Abubakar za su zaba. Babachir ya ce jam’iyar
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya kaddamar da sabbin takardun Naira a wani taro da aka gudanar a fadar Aso Rock dake Abuja.
A wani hari da aka kai wa sansanin da garin a ranar Asabar, ‘yan bindigan sun jefa bama-bamai tare da kashe mazauna garin, yayin da wasu kuma suka nutse a
Manajin darakta na hukumar samar da ruwan sha ta jihar Inugu Injiniya Martins Okwor ne ya bayyana hakan a wata zantawa da Muryar Amurka, a yayin da yawancin unguwanni a