Wani yaro mai suna Iro Kwarangwal dan asalin Kano ya kashe mahaifiyarsa mai suna Jummai ta hanyar daba mata wuka a lokacin da suke rikici. Lamarin dai ya faru ne
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Wani yaro mai suna Iro Kwarangwal dan asalin Kano ya kashe mahaifiyarsa mai suna Jummai ta hanyar daba mata wuka a lokacin da suke rikici. Lamarin dai ya faru ne
Kamfanin jiragen sama na Max Air zai kwaso karin wasu yan Najeriya da rikicin Sudan ya rutsa da su. Kamfanin ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ya fitar
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya samu girmamawa bayan an nada shi a matsayin uban Jami’ar Calabar da ke Jihar Cross River. Freedom Radio Kano ya wallafa
Mintoci kaɗan bayan saukar su a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja kaso na farko na yan Najeriya da aka kwaso daga Sudan sun bayyana farin cikin su da
Hukumar NDE dake samar da aikin yi a Najeriya ofishin jihar Sokoto ya fara yin rijistar mara sa aikin yi a jihar da suka fito daga kananan hukumomin jihar 23.
Kamfanin sadarwa na MTN ya canza lambobin saka katinsa daga *555* zuwa *311*. Haka kuma ya canza lambar saka daga ma daga *131# zuwa *312# Hakan ya fito ne a
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Matashi mai fasaha Faisal ya roƙi Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da ya cika alƙawarin da ya yi masa na ba shi tallafi don inganta fasaharsa. Matashin dai ya
Sanatocin da aka zaɓa daga yankin arewa sun dage cewa dole sai shugaban majalisar dattawa ya fito daga yankin arewacin kasarnan. Wasu bayanai sun bayyana cewa zaɓaɓbun sanatocin 39 cikin
Ƴan sanda sun kama Barista Hudu Yunusa-Ari, kwamishinan zabe na jihar Adamawa, wanda aka dakatar saboda sanar da sakamakon zaɓen jihar ba bisa ka’ida ba. Jami’in hulda da jama’a na
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta haramta shigo da taliyar Indomie zuwa Najeriya. A wata zantawa da ta yi da manema labarai a ranar Litinin,
Abike Dabiri-Erewa shugaban hukumar NIDCOM dake lura da yan Najeriya mazauna kasashen waje ta ce gwamnatin Misra ta buɗe kan iyakarta ga ɗaliban Najeriya da aka dauko daga Sudan. Dabiri-Erewa
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa sabbin masarautu hudu da gwamnatinsa ta kafa suna nan daram. Ya bayyana hakan ne a yayin bikin ranar ma’aikata da
Hoto: Freedom Radio Kaduna Labarin da muka samo daga Jihar Kaduna ya nuna cewa direbobi na ta kokarin neman hanyar fita da shiga birnin dalilin rufe Hanya da direbobin manyan
Sojojin Najeriya dake aiki a bataliya ta 51 dake Banki sun kashe mayakan Boko Haram da dama a jihar Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan harkar tsaro
Gwamnatin jihar Lagos ta karbi rukunin farko na manyan motocin fasinja dake amfani da wutar lantarki domin jigilar al’ummar jihar. Gwamnan jihar Babajide Sanwoolu shi ne ya sanar da haka
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe ‘yan fashin daji uku a wani kwanton ɓauna da suka yi musu a yankunan Anka zuwa Dan Kapani a yankin ƙaramar hukumar Anka a
Hukumar ta ce kamfanin ya gawurta domin har yana fitar da A-kuskura zuwa kasashen Chadi da Kamaru da Jamhuriyyar Nijar. A kwanakin baya ne NDLEA ta yi gargadi kan amfani
Jam’iyyar mai jiran gado a Jihar Kano, wato NNPP, ta yi zargin gwamnatin jihar mai barin gado da yin kafar ungulu ga shirin miƙa mulki a ranar 29 ga watan