Kawo yanzu yan Najeriya 1984 aka kwaso daga Sudan inda rikici ya barke a tsakanin jami’an sojan kasar. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen waje ita ta
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kawo yanzu yan Najeriya 1984 aka kwaso daga Sudan inda rikici ya barke a tsakanin jami’an sojan kasar. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen waje ita ta
Wata wadda ta shahara a kafar sada zumunta, Maimuna Giwa, ta ce idan Allah ya nufe ta da sake yin aure, ko dukanta mijin yake yi ba za ta fito
Ƴan mata 15 aka rawaito sun mutu a wani hatsarin jirgin kwale-kwale da ya faru a ƙauyen Ɗandeji dake karamar hukumar Shagari ta jihar Sokoto. Ƴan matan na kan hanyarsu
Wata matashiya ƴar shekara 20 mai suna Fatima Aliyu ta kai mahaifinta kotu kan kokarin yi mata auren dole. Fatima daga garin Kaduna ta shaida wa kotun shari’ar Musulunci cewa
An samu tashin hankali a yankin Kagarko da ke kudancin Kaduna, inda rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki fadar Sarkin Kagarko, inda suka yi garkuwa da ‘ya’yansa
Akalla mutane 40 ne aka ruwaito a ranar Lahadin da ta gabata cewa wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da su a yayin da suke gudanar da taro a cocin
Ƴan Sanda sun ce to mutane 58 da aka yi garkuwa da su a Dajin Udulu dake karamar hukumar Gegu ta jihar Kogi, dajin na Ubulu ya haɗa iyaka da
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace, Boyi Manja shugaban karamar hukumar Takum ta jihar Taraba. Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi a
Ƴan sanda a jihar Adamawa sun kama wani mutum, Aminu Abubakar ɗan shekara 56 da ya kashe matarsa. Abubakar mazaunin unguwar Lelewaji a rukunin gidaje na Shagari Phase 2 dake
A ranar Lahadi ne aka yi bikin ƙaddamar da fara zirga-zirgar jiragen sama na kamfanin Rano Air. Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje shi ne ya jagoranci bikin da ya
A yau Lahadi ne wani jirgin Max Air ya samu matsalar fashewar taya daf da zai tashi daga filin jirgin Yola. Hakan ya tilasta masa saukar gaggawa a lokacin da
Fitaccen tauraron fina-finan Hausa na Kannywood Ali Nuhu ya ce zai bar ƴaƴansa su zaɓi abin da ke don yi da kansu duk da cewa ya fi so ɗansa ya
Ana ganin rikicin da ake yi a kasar Sudan zai zo karshe yayin da bangarorin da suke fada suka hallara a kasar Saudiyya domin gudanar da tattaunawar zaman lafiya a
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojojin rundunar Operation Delta Safe sun samu nasarar lalata haramtattun wuraren da ake tace ɗanyen man fetur guda 41 a cikin makonni biyu. A yayin
Rukuni na biyu na ɗaliban Najeriya da ke gujewa rikicin Sudan sun sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja. Hukumar NIDCOM dake kula da yan Najeriya mazauna ƙasashen
Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja, ta ce jami’an ta sun kama wani yaro mai shekaru 16 da ake zargi da kashe mahaifinsa. Kwamishinan yan sandan birnin tarayyar, Haruna Garba
Rahotannin da muke samu ya nuna cewa ƴan sandan Jihar Kano sun yi nasarar kama matashin da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa. Idan ba a manta ba mun kawo rahoton
Ga wasu daga cikin hotunan matar da ɗanta ya daddaɓa mata wuƙa a Kano, wanda ya yi sanadiyyar mutuwarta. Rahotannin da muka samu sun nuna wannan mata dai shekarunta hamsin
Sojojin rundunar Operation Desert Sanity 2 sun samu nasarar ceto biyu daga cikin ma’aikata uku na kungiyar agaji ta Family Health International (FHI360) da mayakan kungiyar ISWAP suka sace a
Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya musalta kafa kwamitin da zai binciki gwamna mai barin gado, Aminu Waziri Tambuwal. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da Abubakar