Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Bola Ahmad Tinubu zai jagoranci taron shugabannin kungiyar ECOWAS a Abuja kan juyin mulkin kwanannan da aka yi a Jamhuriyar Nijar. Mai bawa shugaban kasa
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Bola Ahmad Tinubu zai jagoranci taron shugabannin kungiyar ECOWAS a Abuja kan juyin mulkin kwanannan da aka yi a Jamhuriyar Nijar. Mai bawa shugaban kasa
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci, Abdullahi Adamu tsohon shugaban jam’iyar APC na kasa. Tun bayan da Abdullahi Adamu da sakataren jam’iyar APC na kasa Iyiola Omisore suka
Wasu ‘yan bindiga a wannan makon sun sace zawarawa da ‘yan mata da ƙananan yara, wadanda yawansu ya kai 23. An sace su ne a yankin Ƙaramar Hukumar Maradun ta
Bayan shafe tsawon lokuta ana jiran tsammani a karshe majalisar dattawa ta sanar da sunayen da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantancewa. Tsofaffin gwamnoni, Nasiru Elrufai,
Sojoji sun yi ikirarin hambarar da gwamnatin Nijar bayan wani juyin mulkin da aka yi a yammacin Afirka ranar Laraba lokacin da jami’an tsaron fadar shugaban kasar suka tsare shugaba
Akalla Fulani makiyaya 20 ne aka bada rahoton mayakan ISWAP sun kashe a wasu hare-hare da suka kai wasu kauyuka dake jihar Borno. Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin
Rahotanni sun bayyana cewa kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta yi barazanar shiga yajin aikin gama gari a wata mai zuwa saboda tabarbarewar tattalin arziki da ake fama da shi
Yan bindiga a ranar Talata sun kai hari kan ayarin motocin, Chimezie Ukaegbu kwamishinan ciniki, kasuwanci da zuba jari na jihar Abia inda suka kashe yan sanda biyu. Ukaegbu na
A ranar Laraba ne gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da bullar cutar maƙogoro da yellow fever a jihar. Da yake tabbatar da bullar cutar, Babban Sakataren Hukumar Kula da Lafiya
Kotun daukaka kara dake Abuja ta kori kara tare da wanke tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido da wasu mutane kan zargin almundahanar kudade. Alkalan kotun uku karkashin jagorancin mai
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata laifin fyade ga karamar yarinya. Kakakin rundunar SP Suleiman Nguroje ne ya bayyana hakan a
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Adamu da kuma tsohon sakataren jam’iyar, Iyiola Omisore a fadar Aso Rock dake Abuja. Mutanen biyu
An samu yamutsi a harabar babbar kotun tarayya dake Ikoyi a jihar Lagos bayan da jami’an tsaron DSS suka yi kokarin kwace, Godwin Emefiele tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN
Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) da aka dakatar, Godwin Emefiele, ya isa babbar kotun tarayya da ke zamanta a Ikoyi, Legas, bisa tuhumarsa da laifuka biyu da suka hada da
Mataimakin sakataren kungiyar ƙwadago ga NLC na kasa, Chris Onyeka, ya ce kwamitin gudanarwa na kungiyar zai yi wani muhimmin taro a yau tare da daukar matsaya kan tsadar man
Limamin babban masallacin Juma’a na garin Suleja dake jihar Niger, Sheikh Dahiru Shuaibu ya mutu ranar Asabar awanni kadan bayan ya dawo daga aikin Hajji a kasar Saudiya. Abduljalil Dahiru
Kotun sauraren kararrakin zaben yan majalisar tarayya da na jihohi dake zamanta a Kano ta tabbatar da nasarar zaben da Sanata Rufa’i Sani Hanga ya samu na jam’iyar NNPP a
Ɗan wasan Super Eagles, Ahmed Musa, ya sanar da rage farashin man fetur a gidan mansa, MYCA7 a Kano daga N620 zuwa N580 kowace lita. Kwararren dan kwallon ya bayyana
Wasu yan bindiga da kawo yanzu ba a san ko suwaye ba sun kai farmaki gidan tsohon minista, Labaran Maku dake Akpata a karamar hukumar Nassarawa-Eggon ta jihar Nasarawa. Maharan
A karshen makon da ya kai ziyarar jin kai da ci gaba a garin Gwoza na jihar Borno, Gwamna Babagana Umara Zulum a ranar Lahadin da ta gabata ya sa