Akalla ‘yan ta’adda 28 ne aka kashe yayin da sojoji suka kama wasu 114 a wani samame a fadin kasar tsakanin 7 da 17 ga Agusta, 2023. Hedikwatar tsaron ta
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Akalla ‘yan ta’adda 28 ne aka kashe yayin da sojoji suka kama wasu 114 a wani samame a fadin kasar tsakanin 7 da 17 ga Agusta, 2023. Hedikwatar tsaron ta
Hedikwatar tsaro ta DHQ ta bayyana cewa an kashe jami’anta 36 a jihar Neja. Ta bayyana hakan ne a lokacin da take bayar da cikakken bayani game da asarar rayuka
Labaran da muke samu sun nuna cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba wa kowane ministam da ya zaɓa ma’aikatar da zai jagoranta a gwamnatinsa. Wata takardar da Jaridar Arewa.ng
Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ta yi Allah wadai da kisan da wasu kungiyoyi dauke da makamai suka yi wa sojojin Nijar. Sojojin Nijar 17 ne aka kashe a
Sojojin rundunar sojan Najeriya sun kama wasu manyan jiga-jigan kungiyar yan ta’addar ISWAP. Zagazola Makama dake ya wallafa bayanai kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Chadi shi ne ya bayyana
‘Yan sanda a jihar Bauchi sun yi nasarar cafke wasu mutane tara da ake zargi da aikata laifin fashi da makami da addabar mazauna jihar. Kakakin rundunar ‘yan sandan SP
Mazauna kauyukan karamar hukumar Batsari a jihar Katsina sun koka game da ci gaba da kai hare-haren ta’addanci. A ranar Lahadin da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka sace
Wasu yan bindiga da aka bada rahoton sun yi shigar mata sun kai hari karamar hukumar Maru inda suka sace mutane da ba a san dadinsu ba. A cewar mazauna
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a Abuja ranar Talata. Wike na ɗaya daga cikin mutanen da aka tantance a
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na duba yiyuwar dawo da tallafin mai na wucin gadi a yayin da farashin mai da kuma na dalar Amurka ke cigaba da karuwa. Wasu
Yanayin tsaro a Jamhuriyar Nijar na cigaba da daukar wani salo mara daɗi inda ya yake cigaba da tabarbarewa duba da yadda ake cigaba da samun karuwar hare-hare daga yan
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya CAN tayi kira ga gwamnatin jihar Kaduna da kuma ta tarayya da su binciki dalilin rugujewar wani bangare na babban masallacin Juma’a na Zaria. Shugaban kungiyar
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK), Farfesa Sagir Adamu- Abbas, ya bayyana cewa cibiyar ta bullo da tsarin samar da aikin yi ga dalibai. Adamu-Abbas ya ce jami’ar ta
Wani mutum mai shekaru 33 da ake zargin dan fashi da makami ne, Akeem Owonikoko, ya yi zargin cewa wani sifeton ‘yan sanda mai suna Ola, ya kawo masa bindigogi
Al’ummar jihar Zamfara sun koka kan hauhawar farashin kayan masarufi. Wani bincike da waty jaridar Najeriya ta gudanar a wasu manyan kasuwanni a Gusau babban birnin jihar ya nuna cewa
Wasu da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram ne sun kai farmaki kan ayarin motocin da ke dauke da kayayyaki da fasinjoji a karamar hukumar Bama ta jihar Borno, inda
Akalla mutane hudu ne suka rasa rayukansu yayin da wasu bakwai suka jikkata sakamakon ruftawar wani masallaci a ranar Juma’a a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna. Lamarin ya faru
Rundunar yan sandan jihar Enugu ta ce yan bindiga uku aka kashe a wani farmaki da aka kai maboyar yan ta’addar kungiyar IPOB. A wata sanarwa ranar Juma’a, Daniel Ndukwe
Wani yaro mai shekaru biyar da aka bayyana da suna Salmanu aka bada rahoton gano shi cikin jini bayan da aka yanka wuyansa a wani kauye dake karamar hukumar Kazaure
A shekarar 2023, Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta bayyana cewa sama da mutane 33,000 ne ambaliyar ruwa ta shafa a jihohi goma na Najeriya. Daraktar Tsare-tsare,