Kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga Falasɗinawa a rikicin da kungiyar Hamas take da Isra’ila. Ranar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a sun gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga Falasɗinawa a rikicin da kungiyar Hamas take da Isra’ila. Ranar
Aƙalla mutane shida ne suka samu raunuka daban-daban a lokacin da wata tankar mai ta fashe a ranar Litinin a gidan mai na Sandaji da ke Lafiya a jihar Nasarawa.
A cewar gwamnatin ƙasar Isra’ila cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafin Facebook sama da Isra’ilawa 600 ne aka kashe tun bayan harin da Falasɗinawa suka kaddamar a ranar
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama mutane 10 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a tsakanin watan Satumba zuwa ranar 3 ga watan Oktoba. Mai rikon muƙamin
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta musalta maganar da ake yadawa cewa ta janye daga daukaka kara kan shari’ar zaɓen jihar Kano. Hukumar ta bayyana haka ne
Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP a zaɓen da ya wuce zai yi taron manema labarai a ranar Alhamis 5 ga watan Oktoba. Dele Momodu wanda shi
Mutumin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya turawa majalisar dattawa domin tantancewa a matsayin minista ya yanke jiki ya faɗi a majalisa. Balarabe Abbas Lawal shi ne aka zaba
Kwale-kwale ya kifa inda ake kyautata zaton cewa mutanen ciki sun nitse a ruwa a lokacin da suka sami hatsari a Yauri da ke jihar Kebbi. Lamarin ya faru ne
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Niger ta ce wani jirgin ruwa dake ɗauke da mutane 22 ya kife a karamar hukumar Agwara ta jihar. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN
Kungiyoyin Kwadago na NLC da TUC a Najeriya sun dakatar da shirinsu na tafiya yajin aiki nan da wata daya. Sun bayyana haka ne ranar Litinin da daddare, suna masu
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta tarayya FRSC ta ce mutane 8 ne suka kone kurmus har lahira bayan da wata motar tanka ta kama da wuta akan gadar Ologbo dake
Gwamnatin tarayya ta ce zata jingine batun karbar harajin VAT kan man Diesel har sai bayan nan da wata shida a wani mataki na rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da karin albashi na wucin gadi na watanni shida ga wasu ma’aikata a kasar. Shugaban kasar ya sanar da karin ne a jawabinsa na bikin
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi wa yan Najeriya jawabi kan domin bikin ranar yancin kan Najeriya. A wata sanarwa ranar Asabar, mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri
Tsohon gwamnan jihar Kaduna Alhaji Mukhtar Ramalan Yero ya fice daga jam’iyyar PDP. Malam Yero ya mika takardar murabus dinsa ga jam’iyyar PDP a yau a wata takarda da ya
Yan sanda a Slovakia sun ci tarar wani mai mota da karensa ke jikin sitiyarin motarsa. Hoton kamara mai sauri, wanda aka buga a dandalin Facebook, ya bayyana, yana nuna
Rundunar yan sandan jihar Sokoto ta haramta duk wani gangami ko jerin gwano gabanin ko kuma bayan sanar da hukuncin shari’ar zaɓen gwamnan jihar da za ayi a ranar Asabar.
Wani ɗalibi da ya kammala Jami’ar Ambrose Ali(AAU) dake Ekpoma a jihar Edo ya yi yunkurin hallaka kansa bayan da ya zargi jami’ar da kin bashi takarardar sakamakon kammala karatu.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana hakan ne a wata sanarwa wacce aka fitar bayan wani taron manema labarai da rundunar ta yi a Abuja a ranar Alhamis, inda ta bayyana
Farashin ɗanyen man fetur ya karu sosai a ranar Alhamis inda aka rika sayar da kowacce ganga kan dalar Amurka $97. Farashin man nau’in Brent ya yi sama da kaso