Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar (NLC), Joe Ajaero zuwa ofishinta a Abuja. Rundunar ta gayyace shi ne dai saboda amsa tambayoyi game da zargin
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar (NLC), Joe Ajaero zuwa ofishinta a Abuja. Rundunar ta gayyace shi ne dai saboda amsa tambayoyi game da zargin
A ranar Litinin 19 ga watan Agusta ne shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Faransa, inda zai tashi daga Abuja, babban birnin kasar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa
Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu mayakan ta’addanci a wani samame da
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin rage yawan wakilan Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ake gudanarwa a birnin New York na kasar Amurka. Femi
Kwamishiniyar ilimin gaba da sakandare ta jihar Bauchi, Mrs Lydia Tsammani, ta ce jihar ta rufe kwalejojin ilimi masu zaman kansu 39 saboda rashin rijista. Mrs. Tsammani ta bayyana haka
Kungiyar Likitoci reshen Jihar Kaduna (ARD), a ranar Alhamis, ta gudanar da zanga-zangar lumana domin neman a sako abokin aikinsu, Dokta Ganiyat Popoola ba tare da wani sharadi ba da
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin daukar ma’aikatan koyarwa 3,500 a kwalejojin hadin kan gwamnatin tarayya a fadin kasar nan. Dokta Yusuf Sununu, karamin ministan ilimi ne ya bayyana hakan a
Wani direban motar kasuwa ya mayarwa rundunar ‘yan sandan jihar Kano jakar da ta bata dauke da makudan kudade. Direban mai suna Safiyanu Mohammed dan shekara 36 yana zaune ne
An samu gobara a rijiyar man fetur ta Akaso 4 da ke karkashin kamfanin man fetur na Najeriya mai lamba 18 Operating Limited a jihar Ribas. Hukumar kula da harkokin
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan gida daya mutum 11 da suka hada da mata da ‘ya’yan wani dan jarida mazaunin Kogi, Muhammed Bashir, a jihar Kaduna.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin wasu mutane a majalisar gudanarwar jami’o’in gwamnatin tarayya da manyan makarantun ilimi. A wata sanarwa da kakakinsa, Ajuri Ngelale, ya fitar ranar Laraba,
A halin yanzu dai hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa na ci da wuta. An kona sakatariyar ne a lokacin rikicin da ya barke a zanga-zangar kin jinin
A yanzu haka dai dimbin masu zanga-zanga na gudanar da zanga-zanga kan wata babbar hanya a garin Kugbo da ke Asokoro a karamar hukumar Abuja Municipal Council (AMAC). Masu zanga-zangar
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bayar da gudummawar buhunan shinkafa 25kg ga gidaje 2,400 a jihar Bauchi. An sanar da hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da AIT
Firaiministan Burtaniya Keir Starmer a yammacin Laraba ya tattauna da shugaban Najeriya Bola Tinubu ta wayar tarho. Shugaban kasar ya taya firaministan murnar lashe zaben da ya gudana a baya-bayan
Iran ta ayyana zaman makoki na kwanaki uku bayan mutuwar shugaban kungiyar Hamas, Ismail Haniyeh, wanda aka kashe a wani harin da aka dorawa Isra’ila. A ranar Laraba, Hamas ta
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar dokar gyara mafi karancin albashi na kasa na 2024 ta zama doka. Dokar dai za a sake duba ta duk shekara uku.
Gwamnatin jihar Borno a kokarinta na ganin ta shawo kan matsalar tashin farashin kayayyakin abinci da kayayyakin more rayuwa, ta raba tireloli 20 dauke da shinkafa ga marasa galihu 35,000
Rundunar sojin Najeriya ta kori wasu sojoji 6 daga aikin bisa zarginsu da guduwa daga wajen wani waje da Boko Haram ta kai. Sojojin da ke aikin yaki da ‘yan
Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata. Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar