Akalla Yan sanda uku da kuma yan bijilante 5 yan bindiga suka kashe a Ajaokuta dake jihar Kogi. Lamarin ya faru ne bayan da mazauna yankin suka lura zirga-zirgar wasu
Akalla Yan sanda uku da kuma yan bijilante 5 yan bindiga suka kashe a Ajaokuta dake jihar Kogi. Lamarin ya faru ne bayan da mazauna yankin suka lura zirga-zirgar wasu
Gwamnatin jihar Sokoto ta ayyana ranar Litinin a matsayin hutun sabuwar shekarar musulunci. Gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da shi da kansa
Biyo bayan harin da aka kai kan shingen binciken ababen hawa a kusa da Dutsen Zuma wani jarimin soja ya samu nasarar kashe yan bindigar biyu kafin shima ya mutu.
Wasu mutane da ba a san ko suwaye ba sun nemi halaka wata matar aure bayan da suka daure ta da igiya. Lamarin ya faru ne a unguwar Gaida Geza
Hukumar EFCC dake yaki da masu yi wa tattalina arzikin kasa ta’annati ta samu nasara kama wasu mazabanta ta hanyar Intanet wadanda aka fi sani da yan Yahoo-Yahoo. Jam’ian hukumar
Hukumar EFCC dake yaki da masu yi wa tattalina arzikin kasa ta’annati ta samu nasara kama wasu mazabanta ta hanyar Intanet wadanda aka fi sani da yan Yahoo-Yahoo. Jam’ian hukumar
Hukumar EFCC dake yaki da masu yi wa tattalina arzikin kasa ta’annati ta samu nasara kama wasu mazabanta ta hanyar Intanet wadanda aka fi sani da yan Yahoo-Yahoo. Jam’ian hukumar
A dai-dai lokacin sha’anin tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin Najeriya shugaban kasa Muhammad Buhari ya jagorancin taron masu ruwa da tsaki a harkar tsaron kasar nan. Taron ya
A dai-dai lokacin sha’anin tsaro ke cigaba da tabarbarewa a fadin Najeriya shugaban kasa Muhammad Buhari ya jagorancin taron masu ruwa da tsaki a harkar tsaron kasar nan. Taron ya
Jam’iyar APC ta zabi sanata, Ibrahim Gobir a matsayin shugaban masu rinjaye kuma shugaban sanatocin jam’iyar APC a majalisar. Gobir ya kasance shugaban kwamitin tsaro da bayanan sirri Nadin nasan
Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani
Sheikh Dahiru Buhari ya yi kira ga al’ummar musulmi kan su gudanar akan matsalar tsaro da ta ki ci taki cinye wa Shehun malamin ya bayyana haka ne cikin wani
Ma’aikatar ilimi ta tarayya ta bayar da umarnin gaggawa na rufe makarantar haÉ—aka ta gwamnatin ta tarayya da ake kira da FGC Kwali kan barazanar tsaro. A wata sanarwa ranar
Yan bindiga sun sako karin mutane uku daga cikin wadanda suka yi garkuwa da su a jirgin kasar da ya ta shi daga Abuja zuwa Kaduna . A cikin wata
Yan bindiga sun sako karin mutane uku daga cikin wadanda suka yi garkuwa da su a jirgin kasar da ya ta shi daga Abuja zuwa Kaduna . A cikin wata
Yan bindiga sun kashe wasu matafiya akan hanyar Jibia-Katsina. Yan bindigar sun kashe mutanen ne a harin da suka kai musu a karamar hukumar Jibia. Lamarin ya faru ne lokacin
Rundunar yan sandan jihar Enugu ta ce jami’anta sun samu nasarar dakile wani hari da bindiga suka suka kai kan ofishin yan sanda na shiya dake karamar hukumar Igbo-Eze North.
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya ce dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar APC, Kashim Shettima ba zai bawa Najeriya kunya ba idan jam’iyar ta ci zaben shekarar 2023. Buhari
Yan bindiga sun harbe mutane hudu tare da yin garkuwa da wasu 70 a wasu kauyuka dake karamar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto a tsakanin ranar Lahadi zuwa Litinin.