Wasu mutane sun yi kokarin halaka wata mata a Kano

Wasu mutane da ba a san ko suwaye ba sun nemi halaka wata matar aure bayan da suka daure ta da igiya.

Lamarin ya faru ne a unguwar Gaida Geza dake karamar Hukumar Kumbotso ta jihar Kano.

Wasu dake wuce wa ne suka ji wo kakarin matar inda suka ankarar da makota aka shiga aka tarar da ita cikin wani yanayi.

Tuni mazauna yankin suka sanar da rundunar yan sanda faruwar lamarin sai dai kawo yanzu babu wata sanarwa daga rundunar yan sandan jihar Kano.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]