Wasu mutane sun yi kokarin halaka wata mata a Kano

Wasu mutane da ba a san ko suwaye ba sun nemi halaka wata matar aure bayan da suka daure ta da igiya.

Lamarin ya faru ne a unguwar Gaida Geza dake karamar Hukumar Kumbotso ta jihar Kano.

Wasu dake wuce wa ne suka ji wo kakarin matar inda suka ankarar da makota aka shiga aka tarar da ita cikin wani yanayi.

Tuni mazauna yankin suka sanar da rundunar yan sanda faruwar lamarin sai dai kawo yanzu babu wata sanarwa daga rundunar yan sandan jihar Kano.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]