Yar gidan Wamakko ta rasu a wurin haihuwa – AREWA News

Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Magatakardan Wamakko ya yi rashin yarsa, Sadiya Aliyu a ranar Alhamis.

Sadiya Aliyu Magatakarda ta mutu ne tana da shekaru 23 a asibitin koyarwa na jami’ar Usman Danfodiyo dake Sokoto lokacin da tazo haihuwa.

An gudanar da jana’izarta da daren ranar Alhamis a gidan tsohon gwamnan dake kan titin Sahabi Dange a unguwar Gawon Nama dake Sokoto.

Limamin masallacin Juma’a na Sultan Bello, Malami Shehu Akwara shi ne ya jagoranci sallar jana’izar.

More News

Tayoyin jirgin saman Max Air sun fashe a Yola

Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma'aikata 6 ya gamu da matsala...

Ɗan majalisar wakilai ta tarayya ya mutu

Hon. Olaide Akinremi Jagaba mamba a majalisar wakilai ta Najeriya dake wakiltar mazaɓar Ibadan North a majalisar ya mutu. Kawo yanzu babu cikakken bayani kan...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...