‘Yan bindiga sun afka wa kauye a Jigawa

Barayi yan bindiga dake kan babura sun farma kauyen Abaya dake kan hanyar Wurma a karamar hukumar Dutse ta jihar Jigawa.

Barayin da suka farma kauyen ranar Laraba da daddare ana zargin sun harbe kusan mutane sama da 30.

Har ya zuwa lokacin da jaridar Daily Trust ta wallafa labarin babu cikakken bayanai kan adadin mutanen da abin ya rutsa da su.

Amma wasu majiyoyi sun bayyana cewa an kashe wasu mazauna kauyen yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon raunin harbin bindiga.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...