Tinubu zai yi wa yan Najeriya jawabi ranar Lahadi

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi wa yan Najeriya jawabi kan domin bikin ranar yancin kan Najeriya.

A wata sanarwa ranar Asabar, mai magana da yawun shugaban kasar, Ajuri Ngelale ya ce Tinubu zai yi wa yan Najeriya jawabi ranar Asabar.

Sanarwar ta shawarci gidajen rediyo da Talabijin da su jona kai tsaye da tashar talabijin ta NTA da gidan Rediyon Najeriya.

A ranar Lahadi ne Najeriya ke cika shekaru 63 da samun mulkin kai daga Turawan mulkin mallaka na Birtaniya.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...