Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a garin Tugar dake ƙaramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi. Jaridar
Wasu yan bindiga da ake zargin mayakan Lakurawa ne sun kashe jami’an hukumar kwastam biyu yan bindiga suka kashe a garin Tugar dake ƙaramar hukumar Bagudo ta jihar Kebbi. Jaridar
Yan ta’addan Lakurawa sun kashe akalla mutane 33 a yayin da su ka kai wasu jerin hare-hare kan al’ummomi da dama dake ƙaramar hukumar Arewa ta jihar Kebbi. Ƴan ta’addar
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kebbi ta tabbatar da cewa jami’anta tare da taimakon ‘yan sa kai sun kashe wasu ‘yan bindiga uku da ake zargin Lakurawa ne a wani samame
Dakarun rundunar jami’an tsaron haɗin gwiwa ta JTF a jihar Kebbi sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin ƴan ta’addan kungiyar Lakurawa ne a yankin Rubin Bisa da Fana
Rundunar ƴan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar jami’anta biyu a wata musayar wuta da aka yi da wasu ƴan bindiga a ƙauyen Natsini dake ƙaramar hukumar Argungu ta
Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ce ƴan ta’addan Lakurawa ne ke da alhakin kai harin bam da ya tashi akan titin Gusau-Dansadu a ƙaramar hukumar Maru ta jihar. Muhammad
Rahotannin dake fitowa daga jihohin Kebbi da Sokoto na nuna cewa ƴan ƙungiyar ƴan ta’addar Lakurawa na janyewa daga wuraren da suke a sakamakon luguden wuta da sojoji suke musu.
Aƙalla mutane 15 aka tabbatar da mutuwarsu a wani hari da sabuwar ƙungiyar ƴan ta’adda ta Lakurawa ta kai ƙauyen Mera a ƙaramar hukumar Augie ta jihar Kebbi. A zantawar