Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila-Bagudo, ya kuɓuta daga hannun ‘yan bindiga bayan kwana da dama da aka yi da shi a cikin daji. Rahotanni sun nuna
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila-Bagudo, ya kuɓuta daga hannun ‘yan bindiga bayan kwana da dama da aka yi da shi a cikin daji. Rahotanni sun nuna
Babbar kotun tarayya dake jihar Kebbi ta yankewa, Abubakar Bawa Makuku shugaban riko na karamar hukumar Sakaba ta jihar Kebbi hukuncin daurin shekaru hudu ko kuma tarar miliyan 1 da
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kebbi ta tabbatar da cewa jami’anta tare da taimakon ‘yan sa kai sun kashe wasu ‘yan bindiga uku da ake zargin Lakurawa ne a wani samame
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ’yan bindiga sun halaka wani jami’in Hukumar Kwastam a kan iyakar shingen bincike na Fingila, a Karamar Hukumar Dandi ta Jihar Kebbi, a ranar Litinin.
Muhammad Sani Sami, Sarkin Masarautar Zuru dake jihar Kebbi ya rasu. Sarkin ya rasu a ranar Asabar yana da shekaru 81 a wani asibiti dake birnin London. Gwamnatin jihar Kebbi
Rundunar yan sandan jihar Kebbi ta ce jami’anta sun ceto mutane uku da aka yi garkuwa da su a karamar hukumar Shanga ta jihar. A wata sanarwa da aka fitar
Gwamnan Jihar Kebbi, Dr. Nasir Idris, ya bayyana cewa zai rattaba hannu kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin bayar da bayanai ga ƴan bindiga, yana mai
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta tura alluran rigakafin cutar shan inna guda miliyan biyu zuwa Jihar Kebbi a wani yunkuri na kasa baki ɗaya da nufin rigakafin yara ƙasa da shekara
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi ta sanar da tsare wasu jami’anta uku bisa zarginsu da hannu a kisan wani da ake zargi da sata a garin Jega. Mai magana da
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kebbi ta ce ta samu nasarar ceto wani ɗalibi da aka sace daga Jami’ar Tarayya ta Birnin Kebbi. An gano cewa ɗalibin mai suna Augustine Madubiya,
Dakarun rundunar jami’an tsaron haɗin gwiwa ta JTF a jihar Kebbi sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin ƴan ta’addan kungiyar Lakurawa ne a yankin Rubin Bisa da Fana
Jam’iyar APC a jihar Kebbi ta kaddamar da yaƙin sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da kuma gwamnan jihar Nasiru Idris gabanin zaɓen shekarar 2027. A wani babban taron
Ɗan majalisar wakilai ta tarayya daga jihar Kebbi, Salisu Garba Koko ya sauya sheƙa daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC. Koko wanda ke wakiltar ƙananan hukumomin Besse/Maiyama ya bayyana
Aƙalla mutane 4 ne suka mutu a wani hari da aka kai wani ginin jami’an hukumar lura da shige da fice ta Najeriya biya bayan wani hari da ƴan bindiga
Rundunar ƴan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar jami’anta biyu a wata musayar wuta da aka yi da wasu ƴan bindiga a ƙauyen Natsini dake ƙaramar hukumar Argungu ta
Wata tawagar jami’an tsaro da ta ƙunshi sojoji da ƴan sanda da kuma ƴan bijilante sun ceto manoma 36 da ƴan fashin daji su ka yi garkuwa da su akan
Rahotannin dake fitowa daga jihohin Kebbi da Sokoto na nuna cewa ƴan ƙungiyar ƴan ta’addar Lakurawa na janyewa daga wuraren da suke a sakamakon luguden wuta da sojoji suke musu.
Aƙalla mutane 15 aka tabbatar da mutuwarsu a wani hari da sabuwar ƙungiyar ƴan ta’adda ta Lakurawa ta kai ƙauyen Mera a ƙaramar hukumar Augie ta jihar Kebbi. A zantawar
Gwamnan jihar Kebbi, Nasiru Idris ya miƙa kyautar mota ƙirar Toyota Land Cruiser ga sarakuna huɗu na jihar masu daraja ta ɗaya. An miƙa muƙullan motocin ɗaya bayan ɗaya ga
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi dana kansiloli a zaɓen ƙananan hukumomi da aka gudanar a jihar Kebbi a ranar Asabar. Aliyu Muhammad Mera Shugaban Hukumar Zabe