Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasar Indonesia ta ce a kalla mutum 832 ne suka rasa rayukansu sakamakon mummunar girgizar kasa da bala’in tsunami da ya afkawa tsibirin Sulawesi
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasar Indonesia ta ce a kalla mutum 832 ne suka rasa rayukansu sakamakon mummunar girgizar kasa da bala’in tsunami da ya afkawa tsibirin Sulawesi