Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta ce dukkanin alhazan Najeriya za su dawo gida nan da ranar 28 ga watan Yuni duk da tsaikon da ake samu a yanzu
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta ce dukkanin alhazan Najeriya za su dawo gida nan da ranar 28 ga watan Yuni duk da tsaikon da ake samu a yanzu
Kwamitin harkokin kasashen waje na majalisar dattawa a ranar Asabar ya ziyarci kasar Saudiya domin duba tsarin walwalar da aka shirya alhazan Najeriya da za su yi aikin hajjin shekarar
Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON ta sanar da kudin kujerar aikin hajjin shekarar 2025. A wata sanarwa ranar Litinin mai magana da yawun hukumar , Fatima Sanda Usara ta
Gwamnatin tarayya ta sanar da kamfanonin jirage 4 a matsayin wanda za su ɗauki alhazan Najeriya a aikin hajjin shekarar 2025. Shugaban hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON, Abdullahi Usman
Hukumar Alhazan jihar Niger ta ce karin daƴa daga cikin mahajjatan jihar ta riga mu gidan gaskiya a ƙasar Saudiyya. A wata sanarwa da aka fitar ranar Lahadi, sakataren hukumar
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya bayyana karin kudin masaukin maniyyata aikin hajjin 2024. An kara kudin ne zuwa Riyal ma Saudiyya 3,450 ga kowane mahajjaci, karin Riyal 450
Gwamnan jihar Bauchi,Bala Muhammad ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar ragin ₦900,000 kan kuɗi aikin da za su biya. Muhammad ya sanar da haka