All stories tagged :
#SecureNorth
Featured
Hukumar NAHCON ta sanar da ranar kammala kwaso alhazan Najeriya
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya, NAHCON ta ce dukkanin alhazan Najeriya za su dawo gida nan da ranar 28 ga watan Yuni duk da tsaikon da ake samu a yanzu a aikin jigilar dawo da alhazan.
A wata sanarwa ranar Laraba, Fatima Usara mataimakiyar daraktan yada labarai a hukumar ta...