All stories tagged :
Politics
Featured
Tinubu ya sauke ministoci biyu daga kan mukaminsu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Wale Edun daga mukaminsa na ministan kuɗi inda ya maye gurbinsa da Taiwo Oyedele wanda shi ne karamin ministan kudi.
A wata sanarwa da aka fitar ranar Talata, Yomi Odunuga mai bawa sakataren gwamnatin tarayya shawara kan kafafen yaÉ—a labarai ya bayyana cewa...
















