Tinubu ya naÉ—a sabon shugaban hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON.
An sanar da naÉ—in nasa ne a wata sanarwa da aka fitar ranar Laraba ta bakin mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga.
Sanarwa ta ce nadin zai fara aiki ne...

Ranar Litinin za a sake bude ginin ofishin jam’iyyar PDP da...
Samuel Anyanwu sakataren tsagin jam'iyar PDP dake biyayya ga ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce za a sake buÉ—e ginin sakatariyar jam'iyar a ranar Litinin.
Anyanwu ya bayyana haka ne bayan taron da hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta yi da jam'iyyun siyasa inda tsagin...
An Ga Jinjirin Watan Ramadan a Saudiyya
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar.Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, zai kasance ranar farko ta wannan watan mai tsarki.Haramain ta kara da cewa: “An hango watan Ramadan a...




