Yan sanda sun kuɓutar da wasu mutane 4 daga hannun masu...
Rundunar yan sandan jihar Kogi ta ce jami'an ta sun samu nasarar kuɓutar da wasu fasinjoji huɗu daga hannun masu garkuwar da mutane bayan da aka yi awon gaba da su akan titin Ayingba zuwa Ankpa a ranar Lahadi.
A wata sanarwa rundunar ta ce DPO na caji ofis din...

Kashim Shettima Ya Karɓi Gwamnan Taraba Da Magoya Bayansa Zuwa Jam’iyyar...
Mataimakin Shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya wakilci Shugaba Bola Tinubu wajen karɓar Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, da magoya bayansa zuwa jam’iyyar APC a hukumance.Bikin karɓar gwamnan ya gudana ne ranar Asabar a birnin Jalingo, fadar gwamnatin jihar.A jawabin sa a wurin taron, Shettima ya ce jihar Taraba na...
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...




