Iska mai guba ta halaka masu hakar ma’adanai su 37Â a...
Aƙalla masu hakar ma'adanai 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan da suka shaki gurɓatacciyar iskar Carbon Monoxide a cikin ramin da suke aiki a wurin hakar ma'adanai dake Zurak a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato.
A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha'anin tsaro lamarin ya faru...

Tinubu ya naÉ—a sabon shugaban hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya naɗa, Ismail Abba Yusuf a matsayin shugaban Hukumar Aikin Hajji ta Kasa NAHCON.
An sanar da naÉ—in nasa ne a wata sanarwa da aka fitar ranar Laraba ta bakin mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga.
Sanarwa ta ce nadin zai fara aiki ne...
An Ga Jinjirin Watan Ramadan a Saudiyya
Haramain, wani gidan labarai na Saudi Arabia, ya tabbatar da cewa an hangi sabon watan Ramadan a kasar.Bayan ganin watan, hukumomin Saudi sun sanar da cewa Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, zai kasance ranar farko ta wannan watan mai tsarki.Haramain ta kara da cewa: “An hango watan Ramadan a...




