Shugabannin Tijjaniya daga Aljeriya da Senegal sun kaiwa Tinubu ziyarar ta’aziyar...
Shugabannin Darikar Tijjaniya daga ƙasashen Aljeriya, Najeriya da kuma Senegal sun ziyarci shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu domin yi masa ta'aziyar rasuwar, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Tawagar malaman dake wakiltar majalisar koli ta Tijjaniya sun gana da Tinubu a fadar Aso Rock dake Abuja a ranar Juma'a.
Majalisar ta ce tana...

Gwamnatin Kwara ta karbi mutane 163 da aka ceto daga hannun...
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazak ya karbi mutane 163 wanda gamayyar jami'an tsaro suka samu nasarar kubutar da su daga hannun masu garkuwa da mutane.
Rundunar sojan Najeriya ce ta mikawa gwamnan mutanen ranar Juma'a a birnin Ilorin. Abdulrahman ya taya shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu murnar nasarar da aka...
NSCDC Ta Kama Matashi Kan Yunkurin Satar Adaidaita Sahu A Kano
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu) a kan titin IBB da ke Kano.A cewar hukumar, ana zargin Nasiru, dan karamar hukumar Babura ta Jihar Jigawa,...




