Kotu ta bayar da belin Bello Badejo
Babbar kotun tarayya dake Abuja a ranar Litinin ta bayar da belin Bello Badejo shugaban ƙungiyar fulani makiyaya ta Miyatti Allah Kauta Gore ta kan kuɗi naira biliyan 2 da kuma kawo mutane biyu wanda za su tsaya masa.
Mai shari'a Inyang Ekwo a hukuncin da ya yanke kan belin...

An yi garkuwa da shugaban wata makarantar firamare a jihar Oyo
Yan bindiga sun yi garkuwa da wani shugaban wata makarantar firamare ta makiyaya dake Igbojaye a karamar hukumar Itesiwaju ta jihar Oyo inda suka bukaci a biya su miliyan 30 a matsayin kuÉ—in fansa.
Shugaban makarantar mai suna Matthew Owoade mai shekaru 60 sanannen mutum ne a yankin an yi...
Gwamnan Bayelsa ya cire wani sarki daga kan kujerarsa saboda rashin...
Gwamnan jihar Bayelsa , Douye Diri ya amince da cire , mai martaba Wilcox Job Seiyefa basaraken gargajiya dake shugabantar al'ummar Swali daga mukaminsa na sarkin Ebeniken kan rashin tsaro da ake samu a masarautarsa.
A cikin watan Mayun shekarar da ta gabata ne gwamnan ya dakatar da basaraken kan...




