Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Isa Iraƙi...

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya isa birnin Najaf...

Top Stories

Hausa

Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Isa Iraƙi Domin Bikin Arbaeen

Muhammadu Sabiu
Hausa

Satar Mai Ta Ƙaru A Burtaniya Sakamakon Tashin Farashi

Muhammadu Sabiu
Hausa

Yadda Miliyoyin Mabiya Shi’a Ke Gudanar Da Tattakin Arbaeen A Karbala

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Radda ya yi kira da a yiwa jihar Katsina addu’a

Gwamnan jihar Katsina,Dikko Umar Radda ya shawarci mazauna jihar da kada su siyasantar da matsalar tsaron jihar maimakon haka su ƙara yawan addu'a domin samun zaman lafiya mai ɗorewa tare da taimakawa jami'an tsaro a ƙoƙarin da su ke na samar da zaman lafiya. Gwamnan ya yi wannan rokon ne...

Secure North

Arewa

Ginin bene mai hawa biyu ya ruguzo a Sokoto

Wani ginin bene da ake aikin ginawa ya ruguzo a ranar Laraba. Amma kuma babu a asarar rai ko jikkata faduwar benen dake kan titin Bauchi a cikin garin Sokoto. Ginin ya ruguzo ne da misalin karfe 02:00 na rana jim kaÉ—an bayan ma'aikatan dake aiki a ciki sun fice...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

NSCDC Ta Kama Matashi Kan Yunkurin Satar Adaidaita Sahu A Kano

Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu) a kan titin IBB da ke Kano.A cewar hukumar, ana zargin Nasiru, dan karamar hukumar Babura ta Jihar Jigawa,...

Category

Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Isa Iraƙi Domin Bikin Arbaeen

Muhammadu Sabiu