Radda ya yi kira da a yiwa jihar Katsina addu’a
Gwamnan jihar Katsina,Dikko Umar Radda ya shawarci mazauna jihar da kada su siyasantar da matsalar tsaron jihar maimakon haka su ƙara yawan addu'a domin samun zaman lafiya mai ɗorewa tare da taimakawa jami'an tsaro a ƙoƙarin da su ke na samar da zaman lafiya.
Gwamnan ya yi wannan rokon ne...

Ginin bene mai hawa biyu ya ruguzo a Sokoto
Wani ginin bene da ake aikin ginawa ya ruguzo a ranar Laraba. Amma kuma babu a asarar rai ko jikkata faduwar benen dake kan titin Bauchi a cikin garin Sokoto.
Ginin ya ruguzo ne da misalin karfe 02:00 na rana jim kaÉ—an bayan ma'aikatan dake aiki a ciki sun fice...
NSCDC Ta Kama Matashi Kan Yunkurin Satar Adaidaita Sahu A Kano
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu) a kan titin IBB da ke Kano.A cewar hukumar, ana zargin Nasiru, dan karamar hukumar Babura ta Jihar Jigawa,...




