Masu fashi da garkuwa da mutane sun shiga hannun yansanda a...
Rundunar Æ´an sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma fashi da makami a jihar Kaduna dama makotan jihohi.
A wata sanarwa da aka fitar ranar Talata, Anthony Placid ya ce mutanen da aka kama Yusuf Rabo da...

Jami’an EFCC sun kama Saleh Mamman tsohon ministan wutar lantarki
Jami'an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati sun samu nasarar kama tsohon ministan wutar lantarki, Engr Saleh Mamman bayan da suka ɗauki kwanaki suna nemansa ruwa a jallo.
An kama Mamman ne a ɓoye a wani gida dake unguwar Rigasa ta jihar Kaduna..
Shugaban hukumar EFCC,...
Iran Ta Karɓi Kayan Agaji Daga Kazakhstan
Gwamnan birnin Sarakhs da ke Iran, Majid Beiki, ya bayyana cewa manyan motoci ɗauke da kayan agaji daga ƙasar Kazakhstan sun isa lardin.A cewarsa, kayan agajin sun haɗa da fulawa, magunguna da kuma kayayyakin gwangwani iri daban-daban.Mista Beiki ya bayyana tallafin a matsayin alamar jin kai da tausayi daga...





