EFCC ta kama shugaban hukumar makamashi ta Najeriya kan zargin almundahanar...
Jami'an hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati sun kama, Mustapha Abdullahi shugaban hukumar makamashi ta Najeriya wato Energy Commission of Nigeria a turance kan zargin da ake masa ta almundahanar kuɗaɗe da yawansu ya kai naira biliyan ₦500.
A cewar jaridar The Cable. an kama,...

Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC
Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata ya ziyarci shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda a gidansa dake Abuja.
Har ya zuwa lokacin wallafa wannan labarin babu wata sanarwa da ta bayyana dalilin ganawar ta su.
Sai dai ziyarar na zuwa ne dai-dai lokacin da ake cigaba...
Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC
Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...




