Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC

Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata...

Top Stories

Arewa

Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC

Sulaiman Saad
Hausa

Shugaban Afirka ta Kudu Ramaphosa Ya Yi Allah Wadai Da Cin...

Muhammadu Sabiu
Hausa

Kwankwaso Ya Bayyana Dalilin Ficewarsa Daga ADC

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC

Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata ya ziyarci shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda a gidansa dake Abuja. Har ya zuwa lokacin wallafa wannan labarin babu wata sanarwa da ta bayyana dalilin ganawar ta su. Sai dai ziyarar na zuwa ne dai-dai lokacin da ake cigaba...

Secure North

Arewa

Dauda Lawal ya yabawa dakarun soja bayan da su ka kashe...

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya yabawa dakarun sojan Najeriya na rundunar haɗin gwiwa ta Operation Fansan Yamma kan nasarar da su ka samu a yaƙin da su ke da yan ta'adda a jihar. A wata sanarwa da aka fitar ranar Lahadi, Sulaiman Idris mai magana da yawun gwamnan...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC

Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...

Category

Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC

Sulaiman Saad