Mutum biyar sun rasa rayukansu bayan da wani kwale-kwale ya kife a Kogin Kudi da ke ƙauyen Shaba Woshi, a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Rundunar ’yan sandan jihar
Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya kira shi domin taya shi murnar nasarar da ya samu a zaɓen gwamnan jihar. Adeleke ya
An shiga tashin hankali da fargaba a garin Osogbo na jihar Osun a ranar Laraba bayan da wasu bata gari suka kai hari kan ayarin motocin gwamnan jihar, Ademola Adeleke
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi barazanar kai wa Oman hare-haren bama-bamai masu tsanani idan ƙasar ta tsoma baki ko ta kawo cikas ga matakan Amurka a rikicin da take
Babban kwamandan sojojin Iran, Amir Hatami, ya sanar da cewa ƙasar za ta ba duk macen da ta kashe ko kama wani sojan Amurka tare da miƙa shi ga hukumomi
Mutum biyar sun rasa rayukansu bayan da wani kwale-kwale ya kife a Kogin Kudi da ke ƙauyen Shaba Woshi, a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Rundunar ’yan sandan jihar
Akalla yan fashin daji 24 ne aka kashe bayan da jami’an tsaro suka dakile wani yunkurin yin garkuwa da mazauna kauyen Gidan Bawa dake mazabar Ƙandarawa a karamar hukumar Bakori
An shiga tashin hankali da fargaba a garin Osogbo na jihar Osun a ranar Laraba bayan da wasu bata gari suka kai hari kan ayarin motocin gwamnan jihar, Ademola Adeleke
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta kwato kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kama wani mutum da ake zargi da hannu a satar kayayyakin gwamnati. Rundunar
Akalla yan fashin daji 24 ne aka kashe bayan da jami’an tsaro suka dakile wani yunkurin yin garkuwa da mazauna kauyen Gidan Bawa dake mazabar Ƙandarawa a karamar hukumar Bakori
An shiga tashin hankali da fargaba a garin Osogbo na jihar Osun a ranar Laraba bayan da wasu bata gari suka kai hari kan ayarin motocin gwamnan jihar, Ademola Adeleke
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta kwato kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kama wani mutum da ake zargi da hannu a satar kayayyakin gwamnati. Rundunar
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bayyana cewa a yau Laraba, 19 ga Agusta 2026, za a fara yakin neman zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bayyana cewa a yau Laraba, 19 ga Agusta 2026, za a fara yakin neman zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisun
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU), reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU), ta bayyana cewa kimanin malamai 200 ne suka bar aiki a jami’ar saboda rashin kyakkyawar walwala. Shugaban ASUU na
Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja ya bayar da umarni da ayi gaggawar rushe gidajen da suka tare magudanar ruwa dake unguwar Maitama da kuma sauran wuraren dake fuskantar
