Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai akan hanyarsu ta zuwa...
Wasu da ake zargin yan bindiga ne dauke da makamai sun yi garkuwa da wasu É—alibai akan hanyarsu ta zuwa wurin rubuta jarabawar shiga jami'a ta UTME.
Lamarin ya faru ne akan titin Makurdi zuwa Otukpo a jihar Benue.
Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Benue, Anene Sewuse ta...

Shugaban jam’iyar APC ya bawa wadanda su ka jikkata a rikicin...
Nentawe Yilwatda shugaban jam'iyar APC na kasa ya bayar da tallafin naira miliyan 15 ga mutanen da su ka jikkata a harin da yan bindiga su ka kai Unguwar Rukuba dake ƙaramar hukumar Jos North ta jihar Filato.
Yilwatda ya sanar da bayar da tallafin kuÉ—in ne a ranar Asabar...
Najeriya Da Turkiyya Sun Amince Da Kafa Cibiyar Horon Soji
Najeriya da Turkiyya sun amince da kafa babbar cibiyar horon soji a Najeriya, a wani ɓangare na ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.An cimma wannan yarjejeniya ne yayin wata tattaunawar diplomasiyya tsakanin ministocin tsaron ƙasashen biyu a gefen wani taron diplomasiyya na shekarar 2026.A ƙarƙashin yarjejeniyar, dakarun tsaron...





