‘Yan Sanda 17 Sun Mutu A Harin...

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta goma...

Top Stories

Hausa

‘Yan Sanda 17 Sun Mutu A Harin ‘Yan Ta’adda A Yobe

Muhammadu Sabiu
Arewa

Ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo Abuja ya kashe...

Sulaiman Saad
Hausa

Kotu Ta Yanke Wa Wata Mata Hukuncin Shekaru Ashirin Kan Safar...

Muhammadu Sabiu
Sulaiman Saad

Ginin bene mai hawa uku da ya ruguzo Abuja ya kashe...

Aƙalla mutane biyar aka tabbatar da sun mutu a yayin da aka ceto wasu mutane 10 da ransu bayan da wani  ginin me hawa uku da ake tunawa ya ruguzo da safiyar ranar Asabar a kasuwar unguwar Durumi 3 dake kusa da Kasuwar  Gudu a Abuja Lere Olayinka mai taimakawa,...

Secure North

Arewa

Sanata daga jihar Borno ya bawa shugabannin APC kuÉ—i naira miliyan...

Sanata Kaka Shehu Lawan ɗan majalisar dattawa na jam'iyyar APC daga Borno ya bayar da kyautar naira miliyan 135 ga shugabannin jam'iyar APC na mazaɓarsa. Dan majalisar ya ce ya bayar da kuɗin ne domin suyi murnar bukukuwan babbar sallah dake ka zuwa. Usman Alkali ɗaya daga cikin masu taimakawa sanatan...
Sulaiman Saad
Muhammadu Sabiu

Ƴan Majalisar Wakilai 17 Sun Sauya Sheƙa Daga ADC Zuwa NDC

Jimillar ’yan majalisar wakilai 17 sun sauya sheƙa daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) zuwa Nigeria Democratic Congress (NDC).Mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, ne ya bayyana hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata, inda ya karanta wasiƙun da suka tabbatar da sauyin jam’iyyar da ’yan majalisar suka yi.Sauyin ya...

Category

‘Yan Sanda 17 Sun Mutu A Harin ‘Yan Ta’adda A Yobe

Muhammadu Sabiu