All stories tagged :
News
Featured
Atiku ya yi rijista da jam’iyar ADC
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rijista da jam'iyar ADC a hukumance.
Atiku ya yi rijista da jam'iyar ta ADC tare da karɓar katin jam'iyar a mazabar Jada 1 dake karamar hukumar Jada ta jihar Adamawa a ranar Litinin.
A cikin watan Yuli ne Atiku ya sanar da ficewarsa...






![I don't take orders from Abuja but Rivers people - Wike tells Buhari [VIDEO]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/04/I-dont-take-orders-from-Abuja-but-Rivers-people-Wike-tells-Buhari-VIDEO.jpg)








