All stories tagged :
News
Featured
Tinubu ya rantsar da sababbin ministoci biyu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma'aikatar harkokin waje.
An gudanar da bikin rantsuwar ne fadar shugaban ƙasa dake Abuja inda ta asamu halartar iyalan mutanen da kuma...








![Davido, Wizkid, Burna Boy dominate 2018 Soundcity MVP awards [See full list of nominees]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/12/Davido-Wizkid-Burna-Boy-dominate-2018-Soundcity-MVP-awards-See-full-list-of-nominees.jpg)






