All stories tagged :
News
Featured
Tinubu Ya Umarci Hafsoshin Tsaro Su Koma Maiduguri Bayan Harin Bama-Bamai
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci manyan hafsoshin tsaron ƙasar da su gaggauta komawa birnin Maiduguri na jihar Borno, bayan harin bama-bamai da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 23 a ranar Litinin.Shugaban ya yi Allah-wadai da hare-haren, inda ya bayyana su a matsayin muggan ayyukan ‘yan ta’adda...









![Borno: Devastation caused by Boko Haram in fresh attack [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/11/1541085722_911_Borno-Devastation-caused-by-Boko-Haram-in-fresh-attack-PHOTOS.jpeg)





