All stories tagged :
News
Featured
Kotu ta bayar da umarnin sakin Sheikh Sani Abdulkadir Zaria
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma bayar umarnin biyansa diyar naira miliyan 5 saboda yadda aka keta masa haddinsa a matsayinsa na dan adam da hukumomin tsaro su ka yi...




![Daily Post, others win big at African Advancement Forum Award in London [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/11/1574429738_Daily-Post-others-win-big-at-African-Advancement-Forum-Award-in-London-PHOTOS.jpg)









