All stories tagged :
News
Featured
Atiku Ya Soki Soke Rajistar Jam’iyyar NDC
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya yi allawadai da hukuncin wata kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi wanda ya soke umarnin yi wa jam’iyyar NDC rajista.Atiku, wanda ke ƙarƙashin jam’iyyar ADC, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da yunƙurin raunana jam’iyyun adawa domin ƙarfafa tsarin jam’iyya...















