All stories tagged :
News
Featured
Kotu ta bayar da umarnin sakin Sheikh Sani Abdulkadir Zaria
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma bayar umarnin biyansa diyar naira miliyan 5 saboda yadda aka keta masa haddinsa a matsayinsa na dan adam da hukumomin tsaro su ka yi...



![Nigerians react as EFCC recovers four ‘Ghana-must-go bags' filled with money [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/10/Nigerians-react-as-EFCC-recovers-four-‘Ghana-must-go-bags-filled-with-money-PHOTOS.png)







