All stories tagged :
News
Featured
Likotoci sun dakatar da shiga yajin aiki a ranar Litinin
Kungiyar NARD ta likitoci masu neman kwarewa ta janye yajin aikin da ta yi shirin fara yi a ranar Litinin 12 ga watan Janairu.
Kungiyar ta sanar da janye batun shiga yajin aikin ne a cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar Shuaibu Ibrahim ya fitar a ranar Lahadi.
Tun da farko...





![Lagos 2019: APC candidate, Sanwo-Olu names 43-member campaign council [Full list]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/11/Lagos-2019-APC-candidate-Sanwo-Olu-names-43-member-campaign-council-Full-list.jpg)









