All stories tagged :
News
Featured
Gwamnatin Najeriya Ta Kafa Kwamitin Shirin Dakile Ebola
Gwamnatin Tarayya ta kafa Kwamitin Musamman na Shugaban Kasa domin shirin dakile yaduwar cutar Ebola a Najeriya.Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ne ya kaddamar da kwamitin ranar Alhamis a Abuja.Ya ce an dauki matakin ne domin Najeriya ta fara shirye-shiryen kariya tun kafin a samu bullar cutar...
















