All stories tagged :
News
Featured
Najeriya Ta Ce ‘Yan Kasarta 98 Sun Mutu A Hare-Haren Ƙyamar...
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa akalla 'yan kasarta 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga 2022, yayin da kusan mutum 1,500 suka tsere daga ƙasar bayan an lalata gidajensu da dukiyoyinsu.Ƙaramin Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Sola Enikanolaiye, ya zargi gwamnatin Afirka ta Kudu...
















