All stories tagged :
More
Featured
Gwamnatin tarayya ta bawa yan kasuwar Singa tallafin biliyan ₦5
Gwamnatin tarayya ta sanar da bayar da tallafin naira biliyan 5 ga mutanen da bala'in gobarar kasuwar Singa ya shafa.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ne ya sanar da haka a ranar Litinin a yayin ziyarar jaje da ya kai kasuwar inda gobara ta kone dukiya ta biliyoyin naira.
Shettima ya...







![Police demote six officers, dismiss nine [See Names]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/04/Police-demote-six-officers-dismiss-nine-See-Names.jpg)








