All stories tagged :
More
Featured
Kotu ta bawa El-Rufai izinin zuwa asibiti a duba lafiyarsa
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta bawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai izinin zuwa asibiti a duba lafiyarsa musamman ido da kuma hakori a wasu asibitoci dake Abuja.
J.Okor Odey Shugaban sashen hulda da yan jaridu na hukumar ICPC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon...
















