All stories tagged :
More
Featured
Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon dan majalissar dokokin jihar...
Yan bindiga sun yi garkuwa da Maruf Musa tsohon mamba a majalisar dokokin jihar Ogun.
Musa wanda ya wakilci mazabar Ogun Waterside daga shekarar 2007 zuwa 2011 a majalisar jihar an yi garkuwa da shi ne a ranar Talata da daddare a Ibiade dake karamar hukumar Ogun Waterside.
Rahotanni sun bayyana...








![FAAC: FG, States, LGs share N762.5bn for June [See breakdown]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/07/FAAC-FG-States-LGs-share-N762.5bn-for-June-See-breakdown.png)






