All stories tagged :
More
Featured
Iran Ta Gargadi Amurka Kan Taimaka Wa Masu Zanga-Zanga
Kakakin majalisar dokokin Iran, Mohammad Baqer Qalibaf, ya gargadi shugaban Amurka Donald Trump da cewa Iran za ta ɗauki matakin martani idan Amurka ta kuskura ta kai hari a ƙasar don taimaka wa masu zanga-zangar adawa da gwamnati.Qalibaf ya bayyana hakan ne yayin zaman majalisar dokokin Iran a yau,...




![Minimum wage: Govt, NLC agree on payment commencement [Breakdown]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/01/Minimum-wage-Govt-NLC-agree-on-payment-commencement-Breakdown.jpg)










