Ministoci:Buhari ya tura sunayen mutane 7 ga Majalisar Dattawa

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura saunayen mutum bakwai zuwa Majalisar Dattawa a matsayin wanda za a nada sabbin ministoci.

Sunayen mutanen na ƙunshe ne cikin wata wasika da fadar shugaban kasar ta tura ga majalisar dauke da sunayen mutanen wadanda za a tantance su kafin tabbatar musu da mukaman.

A ranar 29 ga watan Mayun 2023 wa’adin mulkin Buhari zai kare.

Sunayen mutanen da Buhari ya tura majalisar sun hada da Henry Ikechukwu Iko (Abia) Umar Ibrahim El-Yakub (Kano) da kuma Joseph Ukama (Ebonyi.)

Sauran sun hada da Umana Okon Umana (Akwa Ibom) Adewole Adegoroye (Ondo) Odum Udi (Rivers) da Goodluck Nnana Opia (Imo.)



Anan gaba kadan ne majalisar za ta saka rana domin tantance mutanen.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...