Kyawawan hotunan Masallacin Manzon Allah na Madina

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Hoton Masallacin Madina daga sama, ga gina-gine da makabartar baki’a duk a gefen masallacin.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Daya daga cikin kofofin masallacin, sunan wannan kofar ”King Fahd Gate” wato kofar Sarki Fahad.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Yadda ma’aikatan masallaci suke tsaftace cikin Rauda.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Masu ziyara kenan a kabarin Manzon Allah (SAW).

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Wani daga cikin ladanan Masallacin Madina yayin da yake kiran sallah.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Kayatattun fitulun da ke cikin Raudah.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Wani sashe a cikin Raudah.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Hoton wani sashe na saman rufin masallacin, ga Koriyar Kubba nan a sama, da kuma sauran kubbobi a zagaye.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Kayatattun fitilu kan wasu ginshikai na cikin masallacin.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Hoton kofar da dakin kabarin Manzon Allah (SAW) ya ke garkame da kwado.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Yadda aka kawata saman cikin masallacin.

Hakkin mallakar hoto
Masjid Al Nabawi

Image caption

Hoton Masallacin Madina da kewaye da dare

Dukkan hotunan hakkin mallakar hukumar masallacin ne.

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...