HausaReligious Kyawawan hotunan Masallacin Manzon Allah na Madina by Khad Muhammed October 26, 2019 WhatsAppFacebookTwitter Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Hoton Masallacin Madina daga sama, ga gina-gine da makabartar baki’a duk a gefen masallacin. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Daya daga cikin kofofin masallacin, sunan wannan kofar ”King Fahd Gate” wato kofar Sarki Fahad. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Yadda ma’aikatan masallaci suke tsaftace cikin Rauda. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Masu ziyara kenan a kabarin Manzon Allah (SAW). Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Wani daga cikin ladanan Masallacin Madina yayin da yake kiran sallah. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Kayatattun fitulun da ke cikin Raudah. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Wani sashe a cikin Raudah. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Hoton wani sashe na saman rufin masallacin, ga Koriyar Kubba nan a sama, da kuma sauran kubbobi a zagaye. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Kayatattun fitilu kan wasu ginshikai na cikin masallacin. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Hoton kofar da dakin kabarin Manzon Allah (SAW) ya ke garkame da kwado. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Yadda aka kawata saman cikin masallacin. Hakkin mallakar hoto Masjid Al Nabawi Image caption Hoton Masallacin Madina da kewaye da dare Dukkan hotunan hakkin mallakar hukumar masallacin ne. More News Hausa MTN yana Æ™oÆ™arin Æ™ara kuÉ—in kati da data a Najeriya Muhammadu Sabiu - March 27, 2024 0 Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba... Read more Hausa Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A KuÉ—in Aikin Hajjin Bana Sulaiman Saad - March 27, 2024 0 Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuÉ—in... Read more Hausa Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi Sulaiman Saad - March 27, 2024 0 Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake Æ™aramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar... Read more Hausa Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza Muhammadu Sabiu - March 27, 2024 0 Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maÆ™abartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin... Read more