Kwamandodin Boko Haram 4 da mayaka 15 sun mika wuya ga sojoji

Sojojin rundunar kasa da kasa dake yaki da yan ta’ada a yankin tafkin Chadi ta ce yan ta’adda masu yawa ne suka mika wuya ga rundunar.

Mai magana da yawun rundunar, Abubakar Abdullahi shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da ya fitar.

Sanarwar ta ce an samu gagarumar nasarar ne cikin kwanaki biyu inda manyan kwamandodin Boko Haram hudu da mayaka 15 da kuma iyalansu 45 suka ajiye makamansu suka kuma mika wuya ga shiya ta uku ta rundunar dake Cross Kauwa da kuma Baga a karamar hukumar Kukawa ta jihar Borno.

Yan ta’addar sun mika makamansu da suka haÉ—a da bindigogi kirar AK-47 da FN Rifle da harsashi da dama.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...