All stories tagged :
Education
Featured
Likitoci za su sake shiga yajin aiki ranar 12 ga wata...
Kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta sanar da shirin sake komawa yajin aiki a ranar 12 ga watan Janairu.
A wata sanarwa da aka fitar bayan taron gaggawa na shugabannin kungiyar na kasa da ya gudana a ranar 2 ga watan Janairu kungiyar ta ce ta dauki matakin...






![BREAKING: Hijab-wearing female students bar from UI school [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/11/1542287341_BREAKING-Hijab-wearing-female-students-bar-from-UI-school-PHOTOS.jpg)







