Buhari ya dawo gida daga Equatorial Guinea

Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo gida Najeriya bayan halartar taron kungiyar kasashen Tarayyar Afrika da aka gudanar a Malabo babban birnin Equatorial Guinea.

Buhari ya halarci taron kungiyar da aka gudanar akan tsattsauran ra’ayi da yawon bude ido.

More from this stream

Recomended

Mutane 7 Sun Rasa Rqyukansu, 53 Sun Jikkata Sakamakon Guguwar Iska a Jigawa

Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]