[BIDIYO]: Yadda aka gudanar da zanga-zangar neman sakin Zainab Aliyu

Dalibai a birnin Kano ranar Talata wadanda akasari na jami’ar Yusuf Maitama Sule ne sun fito zanga-zanga a birnin don neman sakin ‘yar Najeriyar nan da ke tsare, Zainab Aliyu.

Hukumomi a Najeriya sun ce Zainab ba ta da laifi domin wasu ne suka saka mata kwayar a wata jaka kuma suka makala sunanta a jiki.

Masu zanga-zangar sun je har gaban karamin ofishin jakadancin Saudiyya da ke jihar Kano.

More News

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...

APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam'iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. ...