Akalla mutum 62 da biyu ne suka mutu sannan gommai suka jikkata a wani harin bam ana tsaka da sallar Juma’a, a Afghanistan, in ji mai magana da yawun yankin Nangarha.
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...
Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...